Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya rantsar da Yakubu Sani Haidara, a matsayin sabon Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Jihar, tare da sabbin manyan sakatarori 12. Bikin rantsar da sabon shugaban ma’aikata da manyan sakatarorin ya gudana ne a ranar Alhamis a tsohon ɗakin taro na …
Read More »