Daga Imrana Abdullahi Farfesa Kailani Muhammad ya bayyana cewa shugabannin Najeriya a halin yanzu duniya kawai suka tasa a gaba sabanin irin shugabannin can baya da suke tunanin Lahirarsu. Farfesa Kailani Muhammad ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a kan batun cikar Najeriya shekaru …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HALARCI TARO A KAN HARKOKIN JAGORANCIN A RWANDA.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal zai tashi daga Abuja ranar Laraba zuwa Kigali,babban birnin kasar Rwanda, domin halartar wani taron koli a kan sanin harkokin Shugabanci. Sauran Gwamnonin Jihohin kuma za su halarci taron ne a kan harkokin Jagoranci wanda Hukumar Majalisar Dinkin Duniya (UNDP) ta shirya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa