Daga Imrana Abdullahi Za a ci gaba da tuna babban Gwarzo dan kishin kasa da son jama’a Alhaji Bukar Makida sakamakon irin ayyukan da ya aikata wajen ci gaban kasa da al’ummarta baki daya. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar sakon ta’aziyya da aka rabawa manema labarai …
Read More »