MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Jagororin kwamitin shirya zaben dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC domin tsayawa zaben shekarar 2023 sun bayyana cewa ya zuwa yanzu yan takara Goma sha hudu ne 14 za su fafata a zaben. Bayan da aka samu yawan yan takara mutum Tara da suka bayyana janyewarsu …
Read More »