Home / Tag Archives: Tattalin arziki

Tag Archives: Tattalin arziki

Noma Ne Sahihiyar Hanyar Ci Gaba – Mannir Yakubu

Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakin Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Mannir Yakubu ya bayyana Noma a matsayin sahihiyar hanya ingantatta wadda za ta ciyar da tattalin arzikin Najeriya gaba. Alh Mannir Yakubu ya kuma bayyana nasarori da ci gaban da gwamnatin jihar katsina ta samu a fannin noma a jihar Katsina a …

Read More »