Mustapha Imrana Abdullahi Ministan ma’aikatar kula da muhalli na tarayyar Nijeriya Dakta Muhammad Mahmud Abubakar, ya bayyana cewa Gwamnati ta kammala shiri tsaf domin lashe cutar Lassa da Bera ke haddasawa daga kasar baki daya. Ministan ya bayyana hakan ne a wajen wani babban taron gangamin fadakar da jama’a kan …
Read More »Daily Archives: March 1, 2020
Dole A Dauki Matakin Salwantar Rayuka A Kan Titunan Nijeriya – Issa Aremu
Daga Imrana A Kaduna An Bayyana matsalar salwantar rayuka sakamakon hadurra da ake samu kan titunan Nijeriya a matsayin illar da wuce cutar sida ko kanjamau da makarantansu. Kwamared Issa Aremu ne ya bayyana hakan lokacin da ya kai ziyarar ta’aziyyar mutuwar tsohon sakataren kungiyar yan jaridu reshen jihar kaduna …
Read More »Gwamna Muhammad Badaru Ya Taimakawa Mata – Yalwa
Kwamishiniyar ma’aikatar kula da harkokin Mata ta Jihar Jigawa Hajiya Yalwa Dabo Tijjani, ta bayyana wa manema labarai a kaduna irin nasarorin da aka samu a Jihar a bangaren kula da harkokin mata karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ga yadda tattaunawar ta kasance a hirar da suka yi da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa