From Mohammed Salisu in Sokoto The wife of Kebbi State Governor, Dr.Zainab Shinkafi Bagudu has pledged to work tirelessly with all stakeholders until maternal and infant mortality is reduced to the minimum in Kebbi State. Dr.Zainab Shinkafi Bagudu, who is also the founder of Medicaid Cancer Foundation stated this while …
Read More »Daily Archives: March 20, 2020
Duk Wadanda Aka Gwada A Nijeriya Ba Su Dauke Da Cutar Korona – NCDC
Mustapha Imrana Abdullahi CIBIYAR kula da cututtuka ta kasa (NCDC) a ranar Alhamis ta bayyana cewa dukkan wadanda suka kammala yi wa Gwajin cutar Korona babu wanda ke dauke da cutar. Cibiyar ta tabbatar da cewa dukkan mutane 31 da ake zargin sun kamu da cutar Korona birus babu wani …
Read More »Corona Virus : Senator Wamakko urges Nigerians to pray fervently, heed directives
Press Release As the Corona Virus Pandemic rages globally, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, representing Sokoto North Senatorial Disttrict , has urged Nigerians to pray fervently for urgent divine solutions . Senator Wamakko, who is also the Chairman, Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, spoke …
Read More »Kungiyar NUJ Reshen Arewacin Nijeriya Ta Dage Taron Da Ta Shirya
Imrana Abdullahi Kungiyar yan jarida reshen arewacin Nijeriya ta Yamma ta bayar da sanarwar dage wani babban taron tattaunawar da ta shirya yi a dakin taro na gidan Tunawa da Sardauna da ake kira gidan Arewa cikin garin kaduna. Tun da farko dai kungiyar reshen Arewa ta Yamma Yamma shirya …
Read More »Mutane dubu dari biyu suka kamu da cutar Korona, Dubu 8 Sun Mutu A Duniya – WHO
Hukumar kula da lafiya ta majalisar dinkin duniya (WHO) ta bayyana cewa a kalla mutane dubu 200,000 aka kawo rahoto a hukumar sun kamu da cutar Coronavirus (covid- 19) sun kuma tabbatar da mutane dubu Takwas ne suka rasa rayukan sanadiyyar cutar . Dakta Tedros Adhanom Ghebreyesus, Darakta Janar na …
Read More »
THESHIELD Garkuwa