Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana gamsuwarta da sake dawo da aikin hanyar Abuja, Kaduna zuwa Zariya, inda ta yi kira ga ma’aikatar ayyuka ta tarayya da ta gaggauta kammala aikin domin inganta harkar tsaro da ababen hawa. Mataimakiyar gwamnan jihar, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe ta bayyana hakan …
Read More »Daily Archives: August 24, 2023
Gwamna Radda Ya Nada Tanimu Lawal Saulawa A Matsayin Mai Ba Da Shawara Na Musamman A kan Harkokin Kwadago
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya nada Mallam Tanimu Lawal Saulawa a matsayin mai ba da shawara na musamman kan harkokin kwadago da ingantawar ayyuka. Wannan nadin ya zo ne a matsayin shaida na kyawawan halaye na jagoranci na Malam Tanimu da kuma gogewa a …
Read More »Governor Radda Appoints Tanimu Lawal Saulawa as Special Adviser on Labour and Productivity
The Governor of Katsina State, Malam Dikko Umaru Radda, has appointed Mallam Tanimu Lawal Saulawa as the Special Adviser on Labour and Productivity. This appointment comes as a testament to Mr. Tanimu’s exemplary leadership qualities and extensive experience in the field. This was disclosed in a statement by …
Read More »Prof. Gwarzo Awards Scholarship To 50 Best Law Graduands
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The President of Maryam Abacha American University of Niger-Maradi, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo, has awarded scholarships to 50 best graduating students of Law to pursue Masters degrees in the University. He announced the award of the scholarship on Sunday, 20th, August, 2023, …
Read More »