KUNGIYAR ZABARKANO SUN KADDAMAR DA SABABBIN SHUGABANN …Muna Son A Kafa Hukumar Kare Muradun Kananan Kabilu A Najeriya DAGA IMRANA ABDULLAHI A kokarin kungiyar al’ummar Zabarmawa da suke yan asalin Najeriya na ganin sun kare muradu tare da tabbatar da inganta rayuwar jama’a yasa suka kira wani babban taro na …
Read More »DOLE NE ALKALAI SU YI AIKI DA GASKIYA DA TSARON ALLAH – ALKALI NASIR
DAGA IMRANA ABDULLAHI Alkalin kotun shari’ar Musulunci da ke Mando, Alkali Muhammad Nasir da aka yi wa lakabi da Alkalin fita kunya ya bayyana cewa babban dalilin da yasa aka karramashi ya biyo bayan irin kokari, kwazon aiki tare da jajircewa ne da yake yi a kullum wajen aiwatar …
Read More »HAJIYA DOKTA AMINATOU ABDOULKARIM GARKUWAR MARAYU DA MARASA GALIHU
….Ta na Kulawa da gidajen marayu Sama da dari Bakwai DAGA IMRANA ABDULLAHI AN bayyana Hajiya Dokta Aminatou Abdoulkarim Muhammad a matsayin Garkuwar Marayu da marasa Galihu da kuma duk masu karamin karfin da ke neman a tallafa masu. Yayan kungiyar “A A Charity Foundation”, da ke …
Read More »A AREWACIN NAJERIYA AKWAI JAGORANCI – MUHAMMAD ALI
….A hana yawon barace – baracen kananan yara a duk fadin Najeriya DAGA IMRANA ABDULLAHI DAN takarar neman kujerar Sanatan Kaduna ta tsakiya Honarabul Muhammad Ali ya bayyana yankin arewacin Najeriya a matsayin wurin da ke zaune kara zuba ba tare da samun shugabannin da za su yi masa jagoranci …
Read More »KOTU TA BUKACI TSOFFIN KANSILOLIN YOBE 172 SU BAYYANA A GABAN TA A BAUCHI
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Wata kotun bin hakkokin kungiyoyi da kamfanoni wacce ke da zama a Bauchi wato National Industrial court ta bukaci tsoffin kansilolin Jihar Yobe 171 dukkan su, su bayyana a gabanta ranar Alhamis 24/11/2022 don bayar da shaida game da hakkokin su na kudin …
Read More »AL’UMMA BADE SUN JA HANKALI DA KOKE GA SHUGABAN MAJALISAR DATTAWAN NAJERIYA
A yunkurin da jama’ar Mazabar shugaban majalisar Dattawa ta tarayyar Najeriya ke yi domin jawo hankalin shugaban majalisa wanda ya fito daga Jihar Yobe ya sa suka koka a cikin wata takardar da suka rabawa manema labarai domin yin nuni da kuma jan hankalin Dokta Ahmad Lawan, game da rabon …
Read More »Gwamna Matawalle Ya Gwangwaje Yan Kungiyar Shehi/ Matawalle Da Kyautar Motoci 17
….SHUGABANNIN MATAN PDP SUN KOMA APC A JIHAR ZAMFARA Daga Imrana Abdullahi Sakamakon nuna jindadi da kokarin ficewar da shugabannin matan jam’iyyar PDP reshen Jihar Zamfara suka yi yasa Gwamnan Jihar ya gana da shugabancinsu karkashin Madina Shehu sakamakon kokarin dawo wa APC da suka yi. Hajiya Madina Shehu ce …
Read More »A Saukaka Farashi – Kalifan Tijjaniyya
Daga Hussaini Yero, Funtua Sakamakon zagayowar watan da aka haifi fiyayan Halita Annabi Muhammad Bin Abdullahi (saw) Kalifan Tijaniya Aliyu Saidu Alti Funfuwa,yayi kira ga ‘Yan Kasuwa da masu sana’ar hannu ,da masu jigilar ababan hawa da su saukaka farshin,sabo da murnar haihuwar Annabi Muhammad Muhammad .kuma yin haka …
Read More »KU ZABI GWAMNA MUHAMMAD BELLO MATAWALLE – SULEIMAN SHU’AIBU SHINKAFI
…Suleiman Shinkafi Ya halarci taron Yan asalin Jihar Zamfara a Kaduna …Domin Ci Gabab Al’umma IMRANA ABDULLAHI DAGA KADUNA Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya bayyana kungiyar al’ummar Zamfarawa mazaunan Kaduna da cewa wani babban abin alkairi ne saboda haka a madadin mai girma Gwamnan Jihar Zamfara Muhammadu Bello Matawalle, bayyana …
Read More »Jihar Zamfara Za Ta Ziyarci Mutanen Ta A Kudancin Najeriya
Imrana Abdullahi Daga Kaduna A kokarin Gwamnan Jihar Zamfara Muhammadu Bello Matawalle na ganin ya kare martaba da mutuncin al’ummar Jihar Zamfara ya bayar da umarni ga mai bashi shawara a kan harkokin hulda da kasashen waje da kungiyoyi Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ya kai ziyara ga yan …
Read More »