By S Adamu, Sokoto Operatives of the Economic and Financial Crimes Commission(EFCC), Sokoto state command on Friday confirmed the arrests of 23 alleged internet fraudsters otherwise known as ‘ yahoo yahoo boys. The anti graft agency also recoverd various items used by the fraudsters following a raid simultaneously carried out …
Read More »Daily Archives: August 25, 2023
Dokar Hana Fitar Da Kadangaru Na Nan – Hukumar Kwastam ta Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Hukumar Kwastam ta Najeriya ta tunatar da masu fitar da kayayyaki zuwa kasashen ketare cewa har yanzu haramcin fitar da wasu kayayyaki daga Najeriya da suka hada da kadangaru da Kada ko Kadoji da Giwaye na nan daram. Mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Kwastam, Bashir Adewale Adeniyi …
Read More »Kaduna govr’s chief of staff, Kila, denies outstanding hotel bills, says reports mischievous
By Israel Bulus, Kaduna The Kaduna State Governor’s Chief of Staff, Mohammed Sani Kila has denied a report alleging that he was accosted by the management of a hotel for refusing to pay their outstanding bills. It would be recalled that the Kaduna State Governor’s Chief of Staff was alleged …
Read More »Sabbin kafafen yada labarai Na Da mahimmanci Ga Hadin Kan Kasa Da Ci gaba – Sanata Barau Jibrin
….Kungiyar APC Media Network ta nada Shettima, Abbas, Barau a matsayin manyan Jagororinta Daga Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, CON, ya bayyana sabbin kafafen yada labarai a matsayin wani muhimmin makami na inganta hadin kan kasa da ci gaba. Sanata Barau ya bayyana haka ne …
Read More »Sanata Sunday Marshal Katung Ya Kaddamar Da Bayar Da Tallafin Karatu Kashi Na Biyu
Daga Imrana Abdullahi Sanata mai wakiltar Kaduna ta Kudu Sanata kuma wanda ya kafa gidauniyar Marshall Katung Foundation (MKF), Sunday Marshall Katung ya amince da fara shirin bayar da tallafin karatu na karo na biyu na gidauniyar ga dalibai marasa galihu na manyan makarantu daga gundumar sa ta majalisar dattawa …
Read More »JKD Academy Football team Won KOSI Modukwe Tournament Played In Kaduna
By Imrana Abdullahi After having the competition of 17 football clubs to win the KOSI Modukwe Memorial Cup at Hamada Radio playing ground “Stadium” which was established by Abdallah Yusuf Mamman to help young people who are physically fit in who are developing and are interested in playing the game, …
Read More »