Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin ganin rayuwar mata da kananan yara ta inganta musamman a bangaren hada hadar harkokin siyasa ya sa shugabar matan jam’iyyar APC Hajiya Maryam Suleiman da ake yi wa lakabi da mai Rusau hakan ne yasa kungiyar Mawallafa Mujallu da Jaridu suka Karrama ta da …
Read More »Daily Archives: September 28, 2023
Maulud: Sanata Adamu Ya Taya Musulmi Murnar Bikin Maulidin Annabi Muhammadu (S.A.W)
Daga Imrana Abdullahi Sanatan da ke wakiltar al’ummar yankin Kaduna ta tsakiya a Jihar Kaduna ya bukaci daukacin musulmai da du yi koyi da halayen fiyayyen halitta Annabi Muhammadu (S.A.W). Sanata Lawal Adamu Usman da ake yi wa lakabi da Mista LA, ya yi wannan kiran ne a cikin wata …
Read More »Eid-el-Maulud: Senator Adamu celebrate with Muslim Ummah, Asked Them To Imbibe Virtues Of Holy Prophet
By; Imrana Abdullahi As Muslims Ummah across the World celebrate this year’s Eid-el-Maulud in commemoration of the birth of the blessed Prophet Muhammad (SAW), Senator Lawal Adamu Usman (Mr La) chairman senate committee on education has on behalf of his Kaduna central constituents celebrate with entire Muslims of Kaduna state, …
Read More »Ward Heads In Kaduna State Now To Support Government In tackling insecurity
BY S. ALIYU, Zaria Wards heads in Kaduna state have vowed to support government to crash criminal elements in their midst especially within their domains to effectively curtail social vices and security challenges in the state. Speaking on behalf of the Ward heads in Kaduna state, Alhaji Aliyu Habibu Dubanni, …
Read More »