Daga Imrana Abdullahi GwamnanJihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ce Gwamnatinsa, na yin iyakacin bakin kokarinta domin ganin sun tsare Amanar jama’a da aka Dora masu. Gwamna Dokta Dikko Umar Radda ya ci gaba da bayanin cewa tun hawansu bisa karagar mulki, suke ta kokarin kawo tsarin toshe duk …
Read More »Yearly Archives: 2023
Self Contradiction At Kaduna Election Tribunal
… As PDP Witness says, he knows how BVAS works, but has never operated it By Imrana M Abdullahi, Kaduna There was mild drama at the Governorship Election Petition Tribunal sitting in Kaduna on Wednesday, as star witness of People’s Democratic Party( PDP) and its …
Read More »Ba Zamu Amince Da Karin Farashin Man Fetur Ba – Kungiyar Kwadago
…Lita a Abuja 617 A Legas Kuma Sama da dari biyar Daga Imrana Abdullahi Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana cewa karin farashin famfo man fetur zuwa Naira dari 617 kan kowace lita ba ta amince da hakan ba. Shugaban sashen yada labarai da hulda da jama’a, Kwamared Benson …
Read More »An Mika Sunayen Mutane 20 Ga Majaliaar Dokokin Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Katsina karkashin Dokta Dikko Umar Radda ta aike da sunayen mutane 20 domin a nada su mukaman kwamishina. Kamar yadda wata takardar da ke dauke da sa hannun Maiwada DanMallam Darakta Janar mai kula da harkokin kafofin yada labarai a ofishin Gwamnan Jihar ta bayyana …
Read More »An Sake Nada Eng Yazid Abukur A Matsayin MD KASROMA
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda na Jihar Katsina ya sake nada Injiniya Sirajo Yazid Abukur a matsayin Manajan Darakta na Hukumar Kula da Hanyoyi ta Jihar Katsina, KASROMA. A wata sanarwa da babban mataimaki na musamman ga gwamnan kan harkokin yada labarai Isah Miqdad ya fitar, gwamnan ya …
Read More »Tsohon Shugaban Hukumar Maritime Munir Ja’afaru, Ya Samu lambar Yabo
Shahararren gidan Talabijin din nan na Qausain TV, ya baiwa tsohon Manajan Daraktan Hukumar Kula da Jiragen Ruwa ta Kasa, Alhaji Munir Ja’afaru lambar yabo ta “Award of Excellence”. Shugaban Gidan Talabijin na kasa Malam Nasir Idris ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin a …
Read More »KALANDAR MUSULUNCI: GOBE LARABA HUTU NE A JIHAR KANO, OYO DA JIGAWA
KALANDAR MUSULUNCI: GOBE LARABA HUTU NE A JIHAR KANO, OYO DA JIGAW Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta ayyana gobe Laraba, 19 ga watan Yuli, 2023 a matsayin ranar aiki – kyauta domin murnar shiga sabuwar shekara ta Musulunci ta 1445. Hakan na …
Read More »Fuel: The Situation Should Be Reversed Immediately – NUJ
…STOP THE UGLY DRIFT Nigeria Union of Journalists is alarmed at the just announced increase in the pump price of Premium Motor Spirit (PMS) to N617 per litre in Abuja and N568 in Lagos respectively. In a statement Signed by Shuaibu Usman Leman Walin Shadalafiya, National Secretary …
Read More »Humanitarian NGOs Empower Almajiri Schools in Kaduna with dozens of Arabic Reading Slates to Enhance Islamic Education”
By Imrana Abdullahi, Kaduna North West Nigeria Two non-governmental organizations in Kaduna State, Northwestern Nigeria, namely the Women and Children’s Rights and Empowerment Foundation of Nigeria (WCREFN) and the Muslim Peace Networks (MPN), have recently distributed a large number of Arabic learning aids to several Tsangaya Islamic …
Read More »Governor ABBA Kabir Yusuf Appoints 15 Special Advisers
Governor ABBA Kabir Yusuf Appoints 15 Special Advisers The Kano State Governor, His Excellency Alhaji Abba Kabir Yusuf has approved the appointment of the following individuals as his Special Advisers on various fields. In a statement Signed by Sanusi Bature Dawakin Tofa Chief Press Secretary to the Kano State …
Read More »
THESHIELD Garkuwa