Bashir Bello, Daga Majalisa Abuja Sanata Muhammadu Adamu Aleiro dan Majalisar Dattawa mai Wakiltar Kebbi ta tsakiya ya ce dalilin su na ganin Shugaban Kasa Bola Tinubu shi ne domin su tabbatar da cewa rahotanni da aka rubuta a baya tun shekara ta 2015 zuwa yanzu wadanda suka bayar da …
Read More »Muna Goyon Bayan Matakin Da Dallatu Muktar Ramalan Yero Ya Dauka Na Komawa APC – Jagororin Tafiyarsa
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Nasiru Dogara daga karamar hukumar Zariya ya bayyana cewa sun fice daga jam’iyyar PDP ne domin jaddada cikakken goyon baya da hadin kai tare da nuna ana tare da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Dokta Muktar Ramadan Yero, domin ba yadda Daki zai tashi ragaya ta zauna. …
Read More »Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Muktar Ramalan Yero Ya Koma APC
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Muktar Ramalan Yero, ya tabbatar da komawarsa cikin jam’iyyar APC domin taimakawa Gwamnati ta cimma Burin kawo ci gaban al’umma baki daya. Tsohon Gwamna Ramalan Yero ya bayyana hakan ne a wajen wani gagarumin taron manema labarai da ya kira a dakin ganawa …
Read More »Za Mu Kawo Karshen Yanayin Da Al’umma Ke Ciki – Abbas Tajuddeen
Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar wakilai ta kasa Dokta Abbas Tajuddeen ya tabbatarwa yan Najeriya cewa sun je majalisar kasa ne a matsayin wakilan jama’ar da suka zabo su domin ba wai suna wakiltar kawunansu ba ne ko sun je majalisar domin biyan bukatun kansu kawai. Dokta Abbas Tajuddeen …
Read More »Honarabul Muhammadu Ali Ya Fice Daga PRP Ya Koma APC
Daga Imrana Abdullahi Labarin da muke samu da dumi duminsa a yanzun nan na cewa tsohon shugaban marasa rinjaye kuma fitaccen mai taimakawa rayuwar al’umma da kishin kasa da addininsa Honarabul Muhammadu Ali, da ya taba zama dan majalisa mai wakiltar Mazabar Kawo a cikin garin Kaduna. Kamar dai …
Read More »Dantakara Solomon Adamu Ya Samu karbuwa a karamar hukumar Chikun
…A fito a zabi dan takarar jam’iyyar Lebo- inji dan majalisa Ekene Abubakar Adam Dan takarar majalisar Jihar Kaduna daga karamar hukumar Chikun Mista Solomon kenN take gaisawa da dimbin jama’ar da suka fito domin nuna Soyayyarsu gare shi a lokacin da yake Yakin neman jama’a domin zaben gobe Asabar …
Read More »Gamayyar Yan Takara 13 Sun Marawa Honarabul Liman Baya
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna …Gamayyar ’Yan Takarar Majalisar Dokokin jihar Kaduna a zaɓen da za a sake na Mazaɓar Maƙera da ke Ƙaramar Hukumar Kaduna ta Kudu a jihar Kaduna sun fito sun nuna mara wa Honarabul Yusuf Dahiru Liman baya, a matsayin mutumin da za su zaɓa don wannan …
Read More »Muna Kira Ga Isa Ashiru Ya Ce A Ciyar Da Jihar Kaduna Gaba – Sardaunan Ikulu
Daga Imrana Abdullahi Malam Hassan Musa, malami ne a kwalejin ilimin Jihar Kaduna kuma Sakatare sannan kuma shugaban babban kwamitin yada labarai na masoya Sardaunan Ikulu da ake kira (Sardaunan Ikulu Fans), ya ce sun halarci babban ofishin kungiyar APC Ciki da waje da ke tallata manufofi da irin tsare …
Read More »Muna Kira Ga Bola Tinubu Ya Amince Da Bukatar Diezani Allison Madueke – Dokta Suleiman Shinkafi
Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, mai fafutukar kare hakkin bil’adama ne kuma wakilin kare hakkin dan Adam a daukacin yankin nahiyar Afirka wato (Country representative of African human right defence) ya yi kira ga shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu da ya duba irin koken da tsohuwar ministar albarkatun Man fetur ta …
Read More »Sardaunan Badarawa Ya Koma Jam’iyyar APC
…Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Wanda ya nemi jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar neman kujerar Sanatan Kaduna ta tsakiya a zaben 2023 Honarabul Usman Ibrahim ya fice daga cikin jam’iyyar PDP ya koma PDP. Honarabul Ibrahim, Sardaunan Badarawa ya yi takara ne a karkashin jam’iyyar PDP domin neman …
Read More »