The Katsina State Committee set up to conduct manpower audit and verification exercise has lined up Ministries Departments and Agencies-MDAs to be screened on Friday, the 14th of July,2023. In a statement Signed by Hassan Muhammad Tukur Spokesperson of the committee For the Committee chairman made available to news …
Read More »Yearly Archives: 2023
SWAN President Vows to commence reconciliation of aggrieved members
Isaiah Benjamin Elected SWAN President By; JACOB ONJEWU DICKSON After a tensed atmosphere in Omoku, Rivers State on Thursday July 13 2023, Isaiah Benjamin from Kaduna State has emerged the President of the Sports Writers Association of Nigeria (SWAN). He beat his opponent, Alhaji SADIQ Moyoyo …
Read More »BANKIN DUNIYA ZAI ZUBA JARI A JIHAR ZAMFARA A KAN ILIMI, LAFIYA DA ABUBUWAN MORE RAYUWA
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Yunkurin da gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal keyi domin ceto jihar na kara samun ci gaba yayin da ya sake kulla yarjejeniya da bankin duniya domin zuba jari mai tsoka a jihar musamman a fannin ilimi, kiwon lafiya, rage radadin talauci da samar da ababen more …
Read More »Farfesa Gwarzo Ya Nada Mataimakin Shugaban Jami’ar Franco-British, Kaduna
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Kwamitin Amintattu na Jami’ar kasa da kasa ta Franco-British International University Kaduna, ta amince da nadin Farfesa Abdullahi Muhammad Sabo, a matsayin mataimakin shugaban sabuwar jami’ar. Ya zuwa lokacin da aka nada shi, Farfesa Sabo ya kasance tsohon shugaban makarantar gaba da digiri na biyu, a …
Read More »Prof. Gwarzo appoints VC for Franco-British University, Kaduna
By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria The Board of Trustees of Franco-British International University, Kaduna, has approved the appointment of Prof. Abdullahi Muhammad Sabo, as the pioneer Vice Chancellor of the new University. Until his new appointment, Prof. Sabo was the former Dean of Postgraduate School, Maryam Abacha …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HADA GWIWA DA KUNGIYAR TARAYYAR TURAI (E.U) DOMIN GYARA ILIMI, TSARO, LAFIYA, SAMUN RUWA, KARFAFA MATASA, CI GABAN BIRNI DA KARKARAR JAHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na ganin an ceto Jihar Zamfara, daga halin da take ciki gwamna Dokta Dauda Lawal ya gana da jakadiyar tarayyar Turai a Najeriya, Samuela Isopi a ofishinta, a wani yunkuri na neman karin tallafi ga jihar ta bangarori da dama. Bauanin hakan na kunshe ne …
Read More »Dan Majalisar Dandume Ya Jajantawa Mutanen Da Barnar Ruwa Ta Shafa A Mahuta
Daga Imrana Abdullahi Dan majalisar dokokin Jihar Katsina mai wakiltar karamar hukumar Dandume Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana alhininsa game da irin abin da ya faru na iftila’in Barnar ruwan sama da Iska da ya shafi mutanen Mahuta da ke karamar hukumar. Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana hakan ne …
Read More »A Najeriya Za A Iya Samu Cikin Shege Dubu 700, 000 A 2023 – UNFPA
…Yawan Jama’a Na Karuwa Fiye da arziki A Najeriya UNFPA shi ne asusun kula da kidaya na majalisar dinkin duniya Sakamakon irin yadda son zuciya tare da nuna Kwadayi da kyale – kyalen abin duniya a wajen yi wa yaya mata aure sabanin karantarwar da addinin Musulunci da Kirista suka …
Read More »Katsina State Manpower Audit And Verification Exercise Has Rolled Out The Next Batch Of Ministries Departments And Agencies-MDAs
The Katsina State Committee that was set up to carry out manpower audit and verification exercise has rolled out the next batch of Ministries Departments and Agencies-MDAs to appear for the exercise on Wednesday, the 12th of July 2023. In a statement Signed by Hassan Muhammad Tukur Spokesperson of …
Read More »PDP Condemns Non Payment And Maltreatment Of Sokoto Citizens
the People’s Democratic Party PDP in Sokoto State chapter has cries out that the current APC government under Ahmed Aliyu Sokoto has with-held the pensions of a large number of retired Permanent Secretaries and Directors-General, especially those who voluntarily withdrew from service a few days to the inception …
Read More »
THESHIELD Garkuwa