Daga Imrana Abdullahi Hukumar Zabe mai zaman kanta ta Jihar Katsina ta sanar da ranar 15, ga watan Fabrairu, 2025 a matsayin lokacin da za a gudanar da zaben shugabanni da Kansilolin a suk fadin Jihar. Shugaban hukumar Lawal Faskari ne ya bayyana hakan a wajen wani taron manema labarai …
Read More »Daily Archives: February 14, 2024
Gwamnan Binuwe Ya Jinjina Wa Farfesa Gwarzo Bisa Yadda Yake Bunkasa Ilimi
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Binuwe, Rabaran Fada Hyacinth Alia ya jinjinawa wanda ya kafa gamayyar jami’on Maryam Abacha American University a Nijeriya da Nijer, Franco-British International a Kaduna da Canadian University a Abuja, Farfesa Adamu Gwarzo kan yadda yake nuna kishin ci gaban ilimi a Nijeriya da ma Afrika …
Read More »Gwamna Lawal Ya Karɓo Sakamakon Jarabawar WAEC Da Hukumar Ta Riƙe
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna A ƙoƙarin da ya ke yi don ganin ya cika alƙawuran da ya yi wa Zamfarawa, musamman a harkar ilimi, Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu nasarar karɓo sakamakon jarabawar WAEC na ‘yan asalin jihar, wanda Hukumar ta ƙi saki saboda rashin biyan kuɗin jarabawar. …
Read More »EDUCATION: GOV. DAUDA LAWAL MEETS WAEC LEADERSHIP, SECURES RELEASE OF WITHHELD RESULTS OF ZAMFARA STUDENTS
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has secured the release of the West African Examination Council results that were withheld for Zamfara Secondary School students. The West African Examination Council (WAEC) withheld the results of Zamfara students over non-payment of N1.4 billion examination fees owed by the previous administrations in …
Read More »