Daga, Bashir Bello, Majalisa Abuja. Sanata Mohammed Ali Ndume ya bayyana kudirin da ya kawo a majalisar Dattawa da cewa ya na nufin ayi wa dokar safara da shan miyagun kwayoyi ne ingantacciyar kwaskwarimar da za ta dace sosai domin kasa ta ci gaba. Sanata Ali Ndume …
Read More »Daily Archives: May 11, 2024
PURPORTED SUSPENSION OF ZAMFARA APC CHAIRMAN, HON. TUKUR UMAR UMAR DANFULANI
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC wishes to draw the attention of the general public to disregard and discountenance a purported suspension of the state chairman of the party, Hon. Tukur Umar Danfulani which emanated from some disgruntled promoters who parade themselves as executives of the …
Read More »Samar Da Tashar Jirgin Ruwa Ta Funtuwa Ci Gaba Ne – Dangaladima
Daga Imrana Abdullahi Kwamandan rundunar hukumar kula da shigi da ficen kayayyaki ta tarayyar Najeriya kwastan na Jihar katsina, S K Dangaladima, ya bayyana tashar Jirgin ruwa ta kan tudu da aka bude a garin Funtuwa a matsayin wani al’amari na ci gaban arewa da kasa baki daya. S K …
Read More »Saving Nigeria’s Green Heritage: Environmental Journalist Leads Fight Against Plant Extinction
Ibrahima Yakubu, a Nigerian environmental journalist, stands as a steadfast guardian of native trees, striving to shield them from the precipice of extinction. With unwavering dedication, he endeavors to preserve and protect various indigenous plant species, threatened by the relentless tide of human activity. For years, Yakubu has been …
Read More »