…Kuma Bana goyon bayan yin Yan Sandan Jihohi Bashir Bello, Daga majalisar Abuja A Najeriya Shugaban Kwamitin Gyaran Titunan Gwamnatin taraiya na Majalisar Dattawa Sanata Babangida Hussain, ya shaidawa manema labarai cewa bai Gamsu da irin yadda ake kafa jami’an da ake kira da yan sa kai ba, domin horon …
Read More »Yearly Archives: 2024
Dan Majalisa Ya Bukaci Gwamnati Ta Samar Da Rijiyoyin Burtsatse A Fika Da Ngelzarma A Jihar Yobe
Bashir Dollars, Daga majalisar dokoki ta kasa, Abuja Dan majalisar wakilai ta tarayya Injiniya Muhammad Buba Jajere, ya shawarci Gwamnatin tarayya da ta himmatu wajen samar da ingantattun Rijiyoyin burtsatse da nufin bunkasa harkokin samar da lafiyayyen ruwan sha da na amfanin yau da kullum a garuruwan …
Read More »Gwamnan Zamfara Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Garin Mada
… Ya sha alwashin hukunta waɗanda suka kashe Malamin A yau Juma’a ne Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya ziyarci garin Mada domin yin ta’aziyyar rasuwar babban Limamin garin, Marigayi Sheikh Abubakar Mada. Idan za a iya tunawa, wasu da ake zargin ’yan banga ne suka kashe Sheikh Abubakar Hassan …
Read More »APC CONDEMNED EXTRA JUDICIAL MURDER OF IMAM ABUBAKAR HASSAN MADA
By; Imrana Abdullahi The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC has unequivocally condemned Wednesday’s gruesome murder of the Chief Imam of Mada Jumu’at Mosque, Imam Abubakar Hassan Mada without any cause. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State and made available …
Read More »US-Based Foundation Offers Scholarship To Prospective MAAUN Students
The Crain/Jefferson Enrichment Foundation (C/JEF) has announced the establishment of the C/JEF American Sponsors Scholarship to be awarded to disadvantaged African students who desire to study at the Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN). According to the Foundation, The scholarship was created out of a common desire that …
Read More »Sokoto police , NCS synergise against crime
By S. Adamu, Sokoto The Sokoto state Commissioner of Police , Ali Hayatu Kaigama has said that the command remains committed to strengthening operational synergy with the Sokoto Area Command of the Nigeria Customs Service to ensure a crime free state. Kaigama reiterated his pledge on Thursday when he received …
Read More »FORUM OF NORTHERN POLITICAL PARTIES CHAIRMEN (FNPPC) EXPRESSES SOLIDARITY WITH KURIGA COMMUNITY AND CONDEMNS KIDNAPPING OF 200 STUDENTS.
By; Imrana Abdullahi The Forum of Northern Political Parties Chairmen extends their deepest sympathies and solidarity to the residents of Kuriga community, located in Chikun Local Government Area of Kaduna State, in the wake of the tragic abduction of approximately 200 students from a primary school in Kuriga ward. In …
Read More »A Gaggauta Binciko Wadanda Suka Kashe Malami A Jihar Zamfara – Yan kungiyoyi
…Gwamnatin tarayya ta kashe batun yan sandan Jihohi An Yi kira ga Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin Dauda Lawal da ta hanzarta gudanar da bincike a game da kisan da aka yi wa Malamin addini da aka yi wa yankan rago. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi memba a kungiyar kare hakkin bil’adama …
Read More »PDP Youth Leader Hails Senator Lawal Adamu Mr LA
….Senator Mr LA Is A Man Of The Moment A People’s Democratic Party Northwest Youth leader hon. Atiku Muhammad Yabo, has Commends senator Lawal Adamu Usman popularly called Mr LA, representing Kaduna central at the senate chamber for a job welldone. Atiku Muhammad Yabo, in a statement that made available …
Read More »Yan Banga Ake Zargi Da Kashe Malamin Addini, Ba Askarawan Zamfara Ba – Gwamnatin Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin cece – kucen da ake ta yadawa musamman a wadansu kafafen Sada zumunta na zamani da suka koma dandalin yada labarai masu tushe da kuma akasin hakan ya sa Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal ta fito fili domin bayyana wa duniya …
Read More »