The Federal Neuro-Psychiatric Hospital, Barnawa-Kaduna says it is partnering with the News Agency of Nigeria (NAN) to promote mental health issues in the state. The Medical Director of the hospital, Dr Aishatu Yusha’u- Armiya’u, said this on Friday when the Kaduna Zonal Manager of the agency, Malam Bashir Rabe-Mani …
Read More »Yearly Archives: 2024
Open-door Governance And Uba Sani’s Perspective
By JAMES SWAM The mid-January ruling by the Supreme Court affirming Senator Uba Sani as the elected governor of Kaduna State came as the harmattan intensified. Delivered on Friday, 19 January 2024, the verdict marked the climax of a protracted legal battle that had kept the citizens …
Read More »Sokoto police neutralise 1, arrest 15 kidnap, banditry suspects in four communities
By S.Adamu, Sokoto The police command in Sokoto state has neutralised one and arrested 15 kidnap and banditry suspects including gun runners in separate operations across the state between November 2023 and February 2024. Two Toyota brand vehicles were also recovered by the command. The operations which …
Read More »Prof. Gwarzo condoles family, Radio France International over Salissou Hamissou’s death
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The President MAAUN Group of Universities, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo, has extended his heartfelt condolence to the family of Mouhamadou Salissou Hamissou of the Radio France International, who passed away following an auto crash. The deceased died on Wednesday in a car accident along the Katsina–Kano …
Read More »Dalilin Kafa Rundunar Askarawa A Jihar Zamfara – Dauda Lawal
Wannan tattaunawar da Gwamnan Jihar Zamfara ya yi da jaridar Daily Trust Gwamna Dauda Lawal na Jihar Zamfara, ya bayyana ainihin dalilin da ya sa gwamnatin sa ta kafa rundunar tsaro ta jihar da aka yi wa laƙabi da ASKARAWAN ZAMFARA (CPG) domin su taimaka wa jami’an tsaro a yaƙin …
Read More »Dangote Empowers Female Engineers In Nigeria
The Dangote Group is partnering Womenovate, a female-focused learning platform, to support and empower women engineers in Nigeria. Speaking during a visit of Womenovate’s representatives to the Dangote Group’s office in Abuja, Senior Advisor to the Group President of the conglomerate, Fatima Wali-Abdurrahman, said women play a …
Read More »Ba Mu Da Batagari A Kungiyar NASWDEN – YUSUF ILIYASU
Daga Imrana Abdullahi Yusuf Iliyasu da ya ne daga cikin amintattun kungiyar masu harkar Gwangwani da ake cewa Jari Bola ko masu sharar karfe da duk wata kazanta domin kiyaye muhalli da kuma samar da ayyukan yi ga dimbin matasa a cikin al’umma ya tabbatarwa da duniya cewa ba su …
Read More »Za A Yi Zaben Kananan Hukumomi A Watan Fabrairu, 2025 A Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Hukumar Zabe mai zaman kanta ta Jihar Katsina ta sanar da ranar 15, ga watan Fabrairu, 2025 a matsayin lokacin da za a gudanar da zaben shugabanni da Kansilolin a suk fadin Jihar. Shugaban hukumar Lawal Faskari ne ya bayyana hakan a wajen wani taron manema labarai …
Read More »Gwamnan Binuwe Ya Jinjina Wa Farfesa Gwarzo Bisa Yadda Yake Bunkasa Ilimi
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Binuwe, Rabaran Fada Hyacinth Alia ya jinjinawa wanda ya kafa gamayyar jami’on Maryam Abacha American University a Nijeriya da Nijer, Franco-British International a Kaduna da Canadian University a Abuja, Farfesa Adamu Gwarzo kan yadda yake nuna kishin ci gaban ilimi a Nijeriya da ma Afrika …
Read More »Gwamna Lawal Ya Karɓo Sakamakon Jarabawar WAEC Da Hukumar Ta Riƙe
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna A ƙoƙarin da ya ke yi don ganin ya cika alƙawuran da ya yi wa Zamfarawa, musamman a harkar ilimi, Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu nasarar karɓo sakamakon jarabawar WAEC na ‘yan asalin jihar, wanda Hukumar ta ƙi saki saboda rashin biyan kuɗin jarabawar. …
Read More »