Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da sabon Tsarin Ci Gaban Jihar Zamfara na 2025 zuwa 2034, wani tsari mai dogon zango da aka gina bisa bincike, bayanai, da tattaunawa da ƙwararru domin sake fasalin jihar a shekaru goma masu zuwa. An gabatar da shirin ne a sakateriyar JB Yakubu …
Read More »Monthly Archives: December 2025
Ana Siyasar Bakin Ciki A APC’n Jihar Zamfara – Bashir Nafaru
….Jihar Zamfara Na Bukatar Addu’a Ne domin Jihar Na Cikin wani Ciwo Alhaji Bashir Nafaru Talatar Mafara, Dan takarar ne da ya tsayawa jam’iyyar ADC takarar Dan majalisar tarayya a zaben da ya gabata a 2023, kuma Dan takarar majalisar tarayya a halin yanzu a jam’iyyar ADC a shekarar 2027 …
Read More »Gov Ododo Visits Families of Accident Victims, Pledges Full Support
Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has commiserated with the families of those who lost their lives and others injured in the tragic accident that claimed six lives and left thirteen persons injured along the Lokoja–Okene road on Wednesday. The victims were returning from the 2025 International Day of …
Read More »Gwamna Lawal Ya Gabatar da Kasafin Naira Biliyan 861 Ga Majalisar Dokokin Jihar Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gabatar da ƙudirin kasafin kuɗi na shekarar 2026 mai darajar Naira Biliyan 861 ga Majalisar Dokokin Jihar, inda ya bayyana shi a matsayin taswirar sauyi da kuma shaida cewa Zamfara na kan hanyarta ta tashi tsaye da ƙarfi. An gabatar da kasafin ne …
Read More »Gov. Ododo Mourns Former Senator Obaro
Governor Ahmed Usman Ododo has expressed his condolences to the family of the late Senator Isah Obaro Abonyi. Senator Abonyi represented what is now Kogi Central Senatorial District (formerly part of Kwara South) in the Senate from 1979 to 1983, leaving a lasting legacy of dedication to public service …
Read More »Yan Majalisar Ribas Sun Amince Da Tinubu Ya Zarce Karo Na Biyu
Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta amince da irin ayyukan ci gaban da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ke yi wa Jihar domin dimbin Jama’a su amfana. Majalisar sun bayyana amincewarsu ne a wajen wani taron da majalisar ta gudanar a yayin Zaman majalisar inda suka fayyace dukkan ayyukan alkairin …
Read More »Marigayi Shaikh Dahiru Bauchi Ginshikin Zaman Lafiya Da hadin Kan Kasa Ne – Gbenga Hashim
Daga Imrana Abdullahi Gbenga Olawepo Hashim, da ya yi takarar Neman kujerar shugabancin Najeriya ya bayyana marigayi Shaikh Dahiru Usman Bauchi da cewa wani muhimmin mutum ne da ya dade ya na kokarin tabbatar da zaman lafiya da kuma Hadin Kan Kasa Baki daya. A cikin wata takardar da ya …
Read More »Bincike Ya Nuna Cewa Ƙungiyar Da Ta Zargi Gwamna Lawal Da Yi Wa ’Yan Bindiga Afuwa Ta Bogi Ce
An gano cewa zargin da ake yaɗawa cewa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi afuwa tare da sakin ‘yan bindiga da aka yanke wa hukunci ba shi da tushe kwata-kwata, bayan cikakken bincike da jaridar PremiumTimes ta gudanar kan batun da ya tayar da ƙura a kafafen yaɗa …
Read More »Gov. Ododo Presents ₦820.49bn “Budget of Shared Prosperity” to Kogi Assembly
…Capital Expenditure Hits ₦453bn, Recurrent ₦367bn Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has presented the 2026 Appropriation Bill to the Kogi State House of Assembly. The proposed budget estimates for the 2026 fiscal year is ₦820,490,585,443 (Eight Hundred and Twenty Billion, Four Hundred and Ninety Million, Five Hundred …
Read More »Badaru Abubakar, Defence Minister, Resigns
Nigeria’s defence minister, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, has resigned his appointment, with immediate effect. In a letter dated December 1, sent to President Bola Tinubu, Abubakar said he was quitting on health grounds. President Tinubu has accepted the resignation and thanked Abubakar for his services to the nation. President …
Read More »
THESHIELD Garkuwa