Home / Labarai / Wata Kotun A Kano Ta Soke Zaben Dan Majalisar Wakilai Na Tarauni

Wata Kotun A Kano Ta Soke Zaben Dan Majalisar Wakilai Na Tarauni

Daga Imrana Abdullahi

Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokoki a Jihar Kano ta soke zaben dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tarauni, Muktar Yerima (NNPP) sskamakon takardar shaidar makaranta na jabu.

Mai shigar da kara, Hafizu Kawu na jam’iyyar APC ya kalubalanci nasarar zaben Muktar Yerima wanda kotun ta soke ranar Alhamis.

Masu shari’ar a Kotun su uku ta yanke hukuncin cewa takardar shaidar kammala makarantar firamare da wanda ake kara, Muktar Yerima ya bayar ta jabun ce.

About andiya

Check Also

NA 8 Div Sokoto new GOC,  General Ibikunle assumes

S. Adamu, Sokoto A new GOC for the 8 Division Nigerian Army, Sokoto , appointed …

Leave a Reply

Your email address will not be published.