Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya ce ba zai daukaka kara kan hukuncin da babbar kotun tarayya da ke Damaturu a jihar Yobe ta yanke ranar Laraba kan zaben Sanatan Yobe ta Arewa da ke gabatowa ba inda ta dakatar shi daga shiga zabe. Lawan …
Read More »KOTU TA FARA SAURAREN KARAR MAHADI BISA ZARGIN YADA TAKARDUN BOGI
BABBAR KOTUN TARAYYA DA KE KANO, TA FARA SAURAREN SHEDU A TUHUMAR DA AKE YI MA MAHADI SHEHU TA YADA TAKARDUN BOGI DA YUNKUNRIN TUNZURA JAMA’A A KAN GWAMNATIN JIHAR KATSINA TA HANYAR AMFANI DA KAFAR SADARWA TA YANAR GIZO A ranar Litinin, 7 ga watan biyu na …
Read More »Kotu A Jihar Kaduna Ta Saki Malam Zakzaky Da Matarsa
Mustapha Imrana Andullahi Babbar kotun da ke shari’ar Malam Inrahim Zakzaky da matarsa Zeenatu ta sake su bisa hujjar cewa hujjojin sha biyar da Gwamnatin Jihar ta bayar a gaban kotun ba su inganta ba. Lauya Sadau Garba ne ya tabbatarwa manema labarai hakan a lokacin da aka kammala yanke …
Read More »Babbar Kotun Tarayya Da Ke Abuja Ta Tura Sanata Ndume Gidan Yari
Babbar Kotun Tarayya Da Ke Abuja Ta Tura Sanata Ndume Gidan Yari Mustapha Imrana Abdullahi Babbar Kotun tarayya ta bayar da umarnin kai Sanata Ali Ndume gidan maza da ke Unguwar Kuje Abuja saboda kasawar sanatan ya kawo mutum da kotun ke nema. Shi dai Sanata Ali Ndume ya tsayawa …
Read More »An Fasa Ofishin Alkalin Babbar Kotun Da Ke Shari’ar Sarkin Zazzau A Dogarawa
Imrana Abdullahi Biyo bayan yadda aka fasa ofishin mai shari’a a babbar kotun da ke Shari’a kan nada sabon Satkin Zazzau da iyan Zazzau Bashar Aminu ya kai a halin yanzu bayanai daga birnin Zazzau sun tabbatar mana cewa tuni mai gadin kotun na can yana amsa tambayoyi game da …
Read More »Sanata Mandiya Ya Kai Mahadi Shehu Kotu
Mahadi Da Mandiya Za Su Hadu A Kotu BAYANAN da suke fitowa daga garin Katsina a karamar hukumar Katsina kuma a Jihar Katsina na cewa Sanatan da ke wakiltar mazabar yankin Funtuwa da ake kira yankin Karaduwa na cewa Sanata Bello Mandiya ya kai fitaccen dan Gwagwarmaya Mahadi Shehu …
Read More »An Gabatar Da Mai Unguwa, Tsohon Kansila Gaban Kotu Saboda Zargin Sayar Da Tiransifoma
An Gabatar Da Mai Unguwa, Tsohon Kansila Gaban Kotu Saboda Zargin Sayar Da Tiransifoma Imrana Andullahi Jami’an yan sanda sun gurfanar da wani mai unguwar Kwangila tare da tsohon kansilan kula da harkokin Noma da kula da Gandun Daji a karamar hukumar Sabon, Yusuf Garba bisa zargin karkatar wa da …
Read More »Ina Neman Hakki Na Ne A Gaban Kotu – Musa Gashash
Daga Imrana Kaduna Sardaunan matasan Nijeriya Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashas ya maka rundunar Sojin Nijeriya a gaban babbar Kotun Tarayya da ke da zamanta a Kaduna yana neman hakkinsa Mai Shari’a Alkaliyar babbar Kotun tarayya Z. B Abubakar, ta karatu karar a lokacin wani zaman kotun da aka yi …
Read More »ASD Ya Samu Nasara A Kotu, Shugaban Yan Sanda Zai Biya Miliyan 2
ASD Ya Samu Nasara A Kotu, Shugaban Yan Sanda Zai Biya Miliyan 2 Daga Wakilinmu Babbar kotu a Jihar Kaduna ta yanke hukuncin cewa tsarewar da aka yi wa Alhaji Sani Dauda (ASD), Alkali Malam Almisri da shehu sani Dauda ya sabawa doka. Tun farko dai an samu takaddamar aure …
Read More »