Home / Uncategorized / Allah Ya Yi Wa Idris Ma’aikaci A Kafar DITV Kaduna Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Idris Ma’aikaci A Kafar DITV Kaduna Rasuwa

A wata sanarwar da ta fito daga Malam Ladan Gari Ya waye na DITV Alheri Radiyo ya sanar ya ce Allah ya yi wa Alhaji Idris mai rikon mukamin Janar Manaja a kafar Talbijin ta DITV da Alheri radiyo Kaduna rasuwa.
Sanarwar da Ladan gari ya waye, daya daga cikin ma’aikatan DITV da Alheri rediyo ya sanar sanarwar ta ce za a yi Sallar  Jana’izar marigayin a masallacin malam ishak yunus kusada asibitin Biba a cikin garin Kaduna.
Allah ya gafarta mishi Amin

About andiya

Check Also

10,000 South East Pupils Get School Bags From Collins Onyeaji Foundation

    No fewer than 10,000 pupils in the South East Zone of Nigeria are …

Leave a Reply

Your email address will not be published.