Home / Uncategorized / Allah Ya Yi Wa Idris Ma’aikaci A Kafar DITV Kaduna Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Idris Ma’aikaci A Kafar DITV Kaduna Rasuwa

A wata sanarwar da ta fito daga Malam Ladan Gari Ya waye na DITV Alheri Radiyo ya sanar ya ce Allah ya yi wa Alhaji Idris mai rikon mukamin Janar Manaja a kafar Talbijin ta DITV da Alheri radiyo Kaduna rasuwa.
Sanarwar da Ladan gari ya waye, daya daga cikin ma’aikatan DITV da Alheri rediyo ya sanar sanarwar ta ce za a yi Sallar  Jana’izar marigayin a masallacin malam ishak yunus kusada asibitin Biba a cikin garin Kaduna.
Allah ya gafarta mishi Amin

About andiya

Check Also

Muna Kira Ga Hon. Muttaka Rini Makaman Zamfara Ya Fito Takara – Kwamared Namanga Shinkafi

Daga Imrana Abdullahi Wadansu zunzurutun matasa masu jini a jika daga Jihar Zamfara da suka …

Leave a Reply

Your email address will not be published.