Home / andiya (page 155)

andiya

AN RUFE GUDAJEN MAI 50 A JIHAR KOGI

  Daga Imrana Abdullahi, Kaduna arewacin Najeriya     A kokarin ganin an magance matsalar wahalar man fetur yasa a ranar Litinin Hukumar Kula da Man Fetur ta Najeriya, NMDPRA, ta rufe gidajen mai guda 50 domin gudanar da aiki ba tare da lasisin ajiya ba. A Lokoja, kodinetan hukumar …

Read More »

An Yi Zanga-Zangar Adawa Da Rusa Gine Gine  A Kano

Daga Imrana Abdullahi Masu zanga-zangar a ranar Litinin din da ta gabata sun fito kan titunan birnin Kano domin nuna rashin amincewarsu da aikin rusau da gwamnatin jihar karkashin jagorancin Abba Kabir Yisuf ke yi. Tuni dai an riga an rushe  gine-gine da dama da aka yi a zamanin waccan …

Read More »

AN KASHE WANI HAR LAHIRA A SAKKWATO

Biyo bayan yin kalmar batanci ga fiyayyen balita wani mutum mai suna Usman Buda da ke sana’a da  ke a cikin garin Sokoto, an kashe shi har lahira bisa zarginsa da yin kalaman batanci ga Annabi Muhammad. Kamar yadda rahoton jaridar Daily Trust ya ruwaito, mahawara ta barke a tsakaninsu …

Read More »

Sallah. Nigerian Christians Join Muslims to Clear Grass at Kaduna Mosque praying ground to strengthen ethnic and religious relationship

      As part of efforts towards strengthening peaceful coexistence and religious tolerance among the adherence of different faith communities in Kaduna and around the country. For the second time, Some volunteer Christian youths, women, religious, community and elders in Kachia Local Government Area of Kaduna State took part …

Read More »