Imrana Abdullahi Rundunar yan sanda ta kasa a Jihar Zamfara karkashin jagorancin kwamishinan yan Sanda Usman Nagoggo sun bayyana bankado sunayen wadansu manyan yan siyasa a gidan Matsafa. Kwamishina Usman Nagoggo ya bayyana cewa sun samu nasarar bankado wannan gidan ne sakamakon bayanan sirrin da rundunar ta samu. An dai …
Read More »Mutane 318 Ne Suka Kamu Da Cutar Korona A Nijeriya
Imrana Abdullahi Bayanai daga hukumar kula da hana yaduwar cututtuka ta kasa ( NCDC) a Nijeriya sun tabbatar da cewa ya zuwa yau ranar Asabar 11 ha watan Afrilu, 2020. Mutane 318 ne suka kamu da cutar Covid – 19 da ake yi wa lakabi da Korona bairus. Wato an …
Read More »NIGER STATE GOVERNMENT ANNOUNCES TOTAL LOCKDOWN EFFECTIVE MONDAY 13TH APRIL
Niger State Governor, Abubakar Sani Bello has directed the complete lockdown of the state for Twenty four Hours for the next two weeks starting from the 13th of April, 2020. Following the announcement of a confirmed case of the deadly Corona Virus (COVID-19) disease in Minna, the state capital. …
Read More »An Samu Korona Bairus A Jihar Kano
Kamar yadda rahotanni ke cewa Annobar covid – 19 da ake kira Korona bairus ta bulla Jihar Kano, kamar yadda babban darakta a ma’aikatar lafiya ta jihar Dakta Imam Wada Belli ya tabbatar da cewa cutar ta bulla jihar. Dakta Imam Wada Bello ya ce nan gaba a yau Gwamna …
Read More »Mutane 305 Ne Ke Dauke Da Cutar Korona A Nijeriya
Daga Abdullahi Daule da rahoton A sababbin alkalumman da hukumar yaki da hana yaduwar cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta fitar sun bayyana cewa a halin yanzu akwai mutane 305 da suke dauke da cutar a tarayyar Nijeriya baki daya. Hukumar ta bayyana cewa faruwar hakan ya biyo bayan irin yadda …
Read More »Masari Ya Sanya Wa Daura Dokar Hana Fita
Masari Ya Sanya Wa Daura Dokar Hana Fita Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya Sanya wa garin Daura dokar hana fita dare da rana domin yin yaki da cutar Korona bairus da ke toshe Numfashi tare da haddasa matsaloli. Kamar dai yadda Gwamnan ya bayyana cewa …
Read More »Bishop John Dickson Appealed For Government To Relax Lockdown
A well known christian cleric with Friendship Church International, Bishop John Dickson has appealed to Kaduna state government to relax the total lockdown oder to enable christians to celebrate easter festivity as usual. He said the appeal became imperative considering the important of easter in the history of christianity. Bishop …
Read More »Mutane 2 Sun Mutu A Bikin Aure A Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanai daga rundunar yan sanda a Jihar katsina na cewa sakamakon yin abinci da aka yi da Ruwan Zakami ya haddasa mutuwar mutane biyu a karamar hukumar Mani cikin Jihar Katsina. Kamar yadda rundunar yan sandan ta bayyana cewa sun samu kiran waya daga babban Jami’in yan …
Read More »Masari Announced The Total Lockdown Of Daura
Governor Aminu Bello Masari has announced total lockdown of Daura town to prevent the spread of Covid-19 from seven o’clock in the morning of this Saturday. Alhaji Aminu Bello Masari was addressing newsmen on the outcome of the samples of people that intereacted with the deceased Dr in Daura. Out …
Read More »Masari Ya Bada Umarnin Ci gaba Da Yin Sallar Juma’a
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Katsina ta sassauta dokar hana zuwa Sallar Juma’a wadda za’a cigaba daga wannan satin akan wasu tsare-tsare da dokoki da tayi kamar haka: 1. Bada dama ga wasu Manyan Masallatai tare da samar masu abubuwan kariya irinsu: i. Tankunan ruwa ii. Sabullai iii. Abin kariyar hanci …
Read More »
THESHIELD Garkuwa