Daga Imrana Abdullahi Mohammed Umar, Daraktan Ayyuka, shi ne shugaban riko na Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa na (EFCC). Nadin nasa ya biyo bayan dakatarwar da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Abdulrasheed Bawa. Tinubu, a wata sanarwa da Daraktan yada labarai na ofishin sakataren gwamnatin tarayya, …
Read More »A CASE FOR MEDICAL JOURNALISM
By Salisu Na’inna Dambatta The practice of journalism has deep and firm roots in Nigeria: it is like a big tree with many branches. Some of the branches focused on sports, politics, finance and the economy, aviation, energy, entertainment, education, agriculture, maritime services and even journalism itself. …
Read More »Tinubu Ya Dakatar Da Shugaban Hukumar EFCC
Shugaban tarayyar Najeriya Bola Tinubu ya dakatar da Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Willie Bassey ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fita  Shugaba Bola …
Read More »Kebbi Governor’s Wife rasies concerns over Out of School Children, GBV
By Suleiman Adamu, Sokoto WIFE of Kebbi state governor, Hajia Zainab Nasare Nasir Idris has raised concerns over high number of Out of School Children in the state. Accordingly , Hajiya Nasare harped on urgent need for parents to be alive to their moral and religious obligations …
Read More »POLITICS IS OVER, IT IS NOW TIME TO RESCUE ZAMFARA – GOVERNOR LAWAL TELLS ASSEMBLY MEMBERS
By Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal, has urged the new members of Zamfara State House of Assembly to unite and work for the interest of the state. In a statement Signed SULAIMAN BALA IDRIS Senior Special Assistant (Media and Publicity) to Govenor of Zamfara State and …
Read More »Zulum Ya Bayar Da Taraktoci 312 Zuwa Ga Mazabu 312, Ya Kaddamar Da Tallafin Taki
… Ya bi Shettima a kan tarakta 1000 Daga Imrana Abdullahi Gwamna Babagana Umara Zulum a ranar Talata ya amince da bayar da tararaktoci 312 domin rabawa ga kungiyoyin manoma a kowace Mazabu 312 da ke fadin kananan hukumomin jihar Borno 27. An ba da taraktocin ne a matsayin aro …
Read More »Cutar Anthrax: Gwamnatin tarayya Ta Gargadi ‘Yan Najeriya Game Da Cin Pomo Da Naman Daji (Bush meat)
Daga Imrana Abdullahi  Gwamnatin tarayya ta sanar da ‘yan Najeriya game da hadurran kiwon lafiya da ke da alaka da cin fatar dabbobi da aka fi sani da pomo a cikin harshen kasar da naman daji sakamakon barkewar cutar Anthrax a kasashe makwabta. Babban Sakatare na dindindin na Ma’aikatar …
Read More »APC Hon. Bala emerges SOHA Speaker
By Suleiman Adamu, Sokoto All Progressive Congress’s Tukur Bala has emerged Speaker of the 10th Sokoto state House of Assembly unopposed. Similarly, the deputy Speaker , Kabiru Ibrahim Kware emerged in the same way from the APC. The duo are to steer the affairs of the state legislature for …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Karrama Sabon kakakin Majalisar Dokokin Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Uba Sani, ya Karrama sabon Kakakin majalisar dokokin Jihar da mataimakinsa, ya yi kira da a kulla alaka tsakanin bangaren zartaswa da majalisar dokokin. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar sanarwa mai dauke da Sa hannu Muhammad Lawal Shehu Babban Sakataren …
Read More »Hukumar NAPTIP Ta Ceto Mutane 1200 Da Aka Yi Fataucinsu A Katsina
Daga Imrana Abdullahi Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina ta hukumar hana safarar mutane ta kasa (NAPTIP) ta ce ta ceto mutane kusan 1200 da aka yi musu fataucin mutane a yankin a cikin shekara guda da ta wuce. Rundunar ta kuma kama tare da hukunta wasu mutane 10 da ake …
Read More »