The Chairman of Dangote Industries Limited (DIL), Aliko Dangote, through his legal representative, has filed a formal corruption petition against former Managing Director of the Midstream Downstream Petroleum Regulatory Authority (NMDPRA), Farouk Ahmed, at the headquarters of the Economic and Financial Crimes Commission (EFCC). This move follows the withdrawal of …
Read More »Bayan Shekara Tara, Gwamnan Zamfara Ya Warware Matsalar Ɗaliban Jami’ar Crescent
…Gwamna Lawal Ya Bai Wa Ɗalibai 50 Na Jami’ar Crescent Takardun Kammala Karatu Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya miƙa wa ɗalibai 50 takardun shaidar kammala karatu daga Jami’ar Crescent da ke Abeokuta, waɗanda gwamnatin jihar ta ɗauki nauyin karatunsu a baya. An gudanar da taron miƙa takardun ne …
Read More »Shirin Ceto Zamfara Na Samun Nasara, Yayin Da Gwamna Lawal Ke Duba Ayyuka A Shinkafi
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa shirin ceto jihar sa daga halin da take ciki, wato “Rescue Mission” yana tafiya yadda ya dace kuma yana haifar da gagarumin sakamako. A ranar Laraba, gwamnan ya kai ziyarar aiki a Ƙaramar Hukumar Shinkafi domin duba manyan ayyukan da gwamnatin …
Read More »Dangote Refinery Dismisses Shutdown Claims, maintains 50 million Litres PMS Daily Output
… Reaffirms N699 Gantry Price as Marketers Lift Over 48 million Litres on Sunday …Blasts Fuel Importers for Spreading Falsehoods and Exploiting Nigerians Dangote Petroleum Refinery has categorically rejected a circulating report claiming the refinery is shutting down for maintenance, describing the story as false and misleading. In a statement …
Read More »Jam’iyyar ADC Na Samun Gagarumar Nasara A Zamfara – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Bashir Nafaru, Sakataren Kudi na jam’iyyar ADC jihar Zamfara,ya bayyana cewa tafiyar jam’iyyar ADC a Jihar Zamfara na samun gagarumar Nasarar sakamakon wadansu shugabannin da suka shigo cikinta. “Jam’iyyar ADC jam’iyyar ce mai alamar musabaha kuma jam’iyya ce mai son kawo sauyi a dukkan kasar …
Read More »Bello Muhammad Zaki Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP zuwa ADC A Jigawa
Daga Imrana Abdullahi Fitaccen Dan Jarida kuma Wanda ya yi wa tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Muhammad Badaru Abubakar, Sakataren yada labarai Kwamared Bello Muhammad Zaki, ya bayyana ficewarsa daga Jam’iyyar NNPP zuwa Jam’iyyar ADC a Jihar Jigawa. Bello Muhammad Zaki ya dai bayyana hakan ne a cikin wata …
Read More »Gov. Ododo Signs ₦820.49bn 2026 Budget into Law
By; Imrana Abdullahi …Reaffirms Commitment to Shared Prosperity Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has signed the ₦820.49 billion 2026 Appropriation Bill into law following its passage by the Kogi State House of Assembly. Governor Ododo described the moment as another major milestone in the state’s journey towards inclusive growth …
Read More »Dalilin Da Ya Sa Mutane Da Yawa A Kaduna Ta Tsakiya Suke Magana A Kan Shettima Yerima Kafin 2027
A matsayin batun tattauna wa a game da shekarar 2027 da sannu a hankali ke Kara kusantowa al’ummar yankin Kaduna ta tsakiya, wani suna ne da ke zuwa a gare du da a koda yaushe suke tattaunawa a kansa tsakanin Matasan,shugabannin al’umma da kuma lokacin tattaunawar …
Read More »An Yaba Tare Da Yin Jinjina Ga Shetima Yerima
…Muna godiya ga Shetima Yerima Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin ayyukan inganta rayuwar al’umma musamman ma Talakawan da ke cikin Halin kunchi da Neman abin da za su ci a yau da kullum ya sa al’ummar Jihar Kaduna da Arewacin Najeriya ke bayyana gamsuwarsu da jinjinawa Babban Kwamared Mai …
Read More »APC SUCCESSFULLY KICKS-OFF E-REGISTRATION TRAINING OF MEMBERS IN ZAMFARA STATE
By; Imrana Abdullahi The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC has today successfully commenced the training of supervisors and ward agents on e-registration of its members throughout the state. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State made available to news men …
Read More »
THESHIELD Garkuwa