Sakamakon irin kiraye kirayen da Ake yi a kan zancen komawa jam’iyyar APC na Mai girma Garkuwan Sakkwato, Alhaji Attahiru Bafarawa, ya sa “ban amince ba, saboda nayi magana dashi kai tsaye ya tabbatar man da matsayarsa ta ya aje batun jam’iyya ko shiga hayaniyar siyasa kowace iri a yanzu. …
Read More »Gov. Ododo’s Executive Proclamation Not State of Emergency
Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has clarified that his recent Executive Proclamation on security protocols in the state is not a declaration of a state of emergency but a set of necessary measures to enhance the security architecture to crackdown on criminals in all parts of the state. …
Read More »Musa Bashir Usman Co-Opted into NIPR Council
The Governing Board of the Nigerian Institute of Public Relations (NIPR) has co-opted a Fellow of the Institute, Musa Bashir Usman, FNIPR, into its Council to serve the remainder of the tenure of the late Alhaji Bashir Adamu Chedi, FNIPR. Usman, in his acceptance remarks shortly after the Kaduna State …
Read More »Tarayyar Turai Ta Ɗauki Nauyin Shirin Zaman Lafiya Na Kuɗi Yuro Miliyan 5.1 A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da wani sabon gagarumin shirin Tarayyar Turai da darajar sa ta kai ma tsabar kuɗi Yuro Miliyan 5.1, wanda aka tsara domin ƙarfafa zaman lafiya, kwanciyar hankali da juriyar al’umma a yankunan da rikice-rikice suka fi shafa a Zamfara da Katsina. An …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Jagoranci Zaman Majalisar Zartarwa Na 58 A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jagoranci zaman Majalisar Zartarwa ta Jihar karo na 58 tun bayan hawansa mulki a shekarar 2023, abin da gwamnatin jihar ta ce ya zama wani muhimmin tarihi a tafiyar shugabancinsa. A ranar Litinin ne gwamnan ya jagoranci wannan zama na 58 a zauren …
Read More »Nigeria’s Rare earths and other Minerals
By Salisu Nainna Dambatta A Rare earth elements ores processing plant on which USD 400 million dollars is being invested is springing up in Nasarawa state. A news item in most Nigerian outlets on November 21, 2025 said, “Governor Abdullahi Sule of Nasarawa State has performed the groundbreaking for the …
Read More »AN Yaba Wa Manema Labarai A Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Fitaccen Dan takarar jurerar majalisar dattawa daga mazabar Kaduna ta tsakiya Alhaji Shetima Yerima, ya bayyana rawar da Yan jarida ke takawa wajen Gina kasa a matsayin abin a Yaba ne. Dan takarar Sanata Shetima Yerima ya bayyana hakan ne a lokacin da Yake tattaunawa da …
Read More »How Uba Sani’s Peace Model Delivers Zero Conflict, Drives Development in Kaduna
Kaduna State has recorded zero violent conflict since 2023, a milestone the state government says has reinforced development gains across education, agriculture, skills acquisition and enterprise growth. The disclosure was made at the 2025 Nigeria Union of Journalists (NUJ) Press Week held on Saturday in Kaduna, where Governor Senator …
Read More »Zamfara Ce Ta Ɗaya A Yankin Arewa Maso Yamma A Fannin Cibiyoyin Kula Da Lafiya A Matakin Farko
Jihar Zamfara ta zama zakara a fannin kula Cibiyoyin kula da kiwon lafiya a matakin farko a duk faɗin yankin Arewa maso Yammacin ƙasar nan. Sunan Zamfara ya fito ne a lokacin wani taron karramawa na Hukumar kula da cibiyoyin lafiya a matakin farko PHC, wanda ya gudana a …
Read More »MATAWALLE WELCOMES FORMER KAURA NAMODA PDP CHAIRMAN HON SADIQ ABUBAKAR CIROMA INTO APC
Zamfara state APC chairman Hon. Tukur Umar Danfulani has presented former Kaura Namoda local government PDP chairman Hon. Sadiq Abubakar Ciroma to the Minister of State for Defence, His Excellecy Hon. Dr. Bello Muhammad Matawalle to formally welcome him into the state APC family. In a statement Signed by Yusuf …
Read More »
THESHIELD Garkuwa