… As Kogi Youths Present ₦100m for Pres. Tinubu’s Re-Election The All Progressives Congress (APC) has commended Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, for what it described as an outstanding performance in his two years in office. APC National Chairman, Prof. Nentawe Yilwatda, stated this while receiving Governor Ododo …
Read More »Dangote Refinery and NNPC Forge Strategic Alliance to Secure Nigeria’s Energy Future
In a landmark move signaling a new era of collaboration, Dangote Petroleum Refinery and the Nigerian National Petroleum Company Limited (NNPC Ltd.) have committed to a strategic partnership aimed at transforming Nigeria’s energy landscape and driving industrial self-sufficiency. During a high-level visit to the Dangote Refinery and Petrochemicals complex in …
Read More »SAKON ALHERI NA RAMADAN
Daga Mai Girma, Jakada Dr. Malami Shehu Ma’aji (MFR) Shugaban, Kwamitin Shawara, Hukumar Kare Hakkin Dan Adam ta Duniya (Nigeria) Mai Ba da Shawara na Musamman ga Huldar Kasa da Kasa a Nahiyar Afrika Da sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai. Yayin da wannan wata mai albarka …
Read More »Gwamna Lawal Ya Raba Motoci Ga Limamai 40 A Zamfara, Ya Jaddada Taimakon Gwamnati ga Addini
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya raba motoci ga limamai 40 na masallatan Juma’a a faɗin jihar, a wani mataki da gwamnatin ta ce na daga cikin ƙoƙarinta na tallafa wa shugabannin addini domin sauƙaƙa musu gudanar da ayyukansu na wa’azi da hidima ga al’umma. Da yake jawabi yayin …
Read More »SULE LAMIDO – JAGORA NA GASKIYA DA AKE JIRA
“Sule Lamido mutum ne mai muhimmanci a sabon tsarin gina Najeriya,” in ji Fasto Nnamdi Orji na God’s Glorious Time Redemption Ministry da ke Abuja. Fasto Orji ya bayyana wannan a makon nan yayin tattaunawa da wasu mambobin coci kan abin da Allah ya nuna masa a …
Read More »SAMAR DA MOTOCIN SULKE: Ministan Tsaro Ya Yaba da Jajircewar Gwamnan Zamfara a Fannin Tsaro
Ministan Tsaro na Ƙasa, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya yaba wa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, bisa sayo motoci masu sulke, jiragen sa-ido marasa matuƙa (drones) da sauran kayan aiki domin ƙarfafa wa rundunonin tsaro a jihar. A wani biki da aka gudanar a Gidan Gwamnati da ke …
Read More »RAMADAN: Gov. Ododo Calls for Religious Tolerance, Vigilance, Peaceful Coexistence
Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has called on in the people of the state to embrace religious tolerance, vigilance and peaceful coexistence as Muslims around the world begin fasting in the holy month of Ramadan. In statement by his Special Adviser on Media, Ismaila Isah, the Governor described …
Read More »Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Manyan Ayyuka A Anka, Ya Ce Zamfara Na Kan Turbar Ci Gaba Mai Ɗorewa
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake jaddada ƙudirin sa na tabbatar da cewa jihar Zamfara ta shiga sahun jihohin da ke kan turbar ci gaba mai ɗorewa da amfanar al’umma baki ɗaya. A ranar Talata ne gwamnan ya ƙaddamar da manyan ayyukan raya ƙasa guda huɗu a Ƙaramar …
Read More »PR Professionals in Kogi Recalibrate State Chapter, Elects Ododo’s Spokesman as Interim Chair
By; Imrana Abdullahi Members of the Nigerian Institute of Public Relations (NIPR) in Kogi State Chapter have taken proactive steps to reactivate activities of the body in the state. This is contained in a communique issued on Tuesday at the end of a one – day stakeholders breakfast held in …
Read More »2027 Begins in Kano: Abba Kabir Yusuf Formally Received into APC as Tinubu Consolidates Northern Political Stronghold
By: Lamara Garba From the moment Vice President Senator Kashim Shettima touched down at the Malam Aminu Kano International Airport, the ancient city shifted into a different rhythm. The roads from the airport were not just filled; they were alive. Traders, Market women, civil servants and artisans all abandoned their …
Read More »
THESHIELD Garkuwa