APPEAL FOR ASSISTANCE TO FLOOD VICTIMS IN SOKOTO STATE A concerned citizen in Sokoto State, Zayyanu Aliyu Balarabe Goronyo, has appealed to the Wife of the President, Hajiya Aisha Buhari, to urgently assist the thousands of flood victims in almost all the twenty three Local Governments of Sokoto State. Aliyu, …
Read More »The United Labour Congress Reconciled With NLC
The breakaway labour union, the United Labour Congress (ULC), has on Tuesday reconciled with the mother body, the Nigeria Labour Congress (NLC) in Kaduna state, with a common resolve to vigorously pursue workers welfare. Addressing journalists shortly after a joint state executive council reconciliation meeting, held at the Textile Labour …
Read More »Wadansu Mata Sun Hada Kudi Suka Sayi Motar Kai Mata Asibiti
Wadansu Mata Sun Hada Kudi Suka Sayi Motar Kai Mata Asibiti Imrana Abdullahi Wadansu mata da ake kira mata masu hankali, ilimi tare da dimbin basira sun yi Kudi Kudi domin sayen motar daukar matan da ke dauke da ciki lokacin haihuwa Su dai matan daga Jihar Jigawa sun hada …
Read More »Zaria Street FC clinches Sarkin Kasuwa maiden Inter Street football Competition trophy
Zaria Street FC clinches Sarkin Kasuwa maiden Inter Street football Competition trophy The Zaria Street football Club Kafanchan in Jema’a Local Government Area of Kaduna state has emerged winners in the final of the maiden edition of the Sarkin Kasuwa Inter Street Football Competition which was played at the Old …
Read More »Insecurity Emir Of Jema’a Met Tum Nkyob, Waziri Of Zikpak
Worried over security challenges in southern part of Kaduna state, the emir of Jama’a, Alhaji Muhammad Isa Muhammad (CON) has met with the Chiefs of Kaninkon (Tum Nkyob), and Waziri of Zikpak Chiefdom deliberate on the prevailing insecurity in Jema’a and the neighbouring local government areas of Kaura and Zangon …
Read More »Barrister Aminu Abdurrashid Advocates For Effective Judicial Approach
A Kaduna based lawyer Barrister, Aminu Abdurrashid has advocated for effective judicial approach towards addressing the lingering violent crisis in southern Kaduna. The lawyer who was speaking with Vision FM said government should ensure that judiciary takes it rightful course in dealing with perpetrators of such heinous crimes against humanity. …
Read More »Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana
Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana Imrana Abdullahi Jami’an rundunar sojan tarayyar Nijeriya da ke aiki da rundunar AYEM APKATUMA sun samu nasarar halaka fitaccen dan ta’addan nan da ke jagorantar miyagu a yankin Banuwai Banuwai suna Tarwase da ake wa lakabi da Gana. Sojojin sun bayyana hakan …
Read More »VON Correspondent Asmau Emerge First Female Chapel Chairperson
VON Correspondent Asmau Emerge First Female Chapel Chairperson Hajia Asma’u Yawo Halilu of the Voice of Nigeria (VON) has emerged as the Chairperson of the Correspondent Chapel of the Nigeria Union of Journalists (NUJ) Kaduna Council. Hajia Halilu’s only contender Abdulraheem Aodu of Blueprint Newspaper voluntarily withdrew from the …
Read More »Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri
Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri Imrana Andullahi Wadansu matasa a tarayyar Nijeriya karkashin Inuwar matasa masu hangen zama shugabannin Gobe ( Visionaty Young Nigerian Leaders Initiative) sun yi kira ga daukacin matasan tarayyar Nijeriya da su farka domin karbar shugabancin kasar. Honarabul James Makeri ne ya …
Read More »An Gabatar Da Mai Unguwa, Tsohon Kansila Gaban Kotu Saboda Zargin Sayar Da Tiransifoma
An Gabatar Da Mai Unguwa, Tsohon Kansila Gaban Kotu Saboda Zargin Sayar Da Tiransifoma Imrana Andullahi Jami’an yan sanda sun gurfanar da wani mai unguwar Kwangila tare da tsohon kansilan kula da harkokin Noma da kula da Gandun Daji a karamar hukumar Sabon, Yusuf Garba bisa zargin karkatar wa da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa