Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, is set to commission 80 revitalized Primary Healthcare Centres across the state in the first phase of the PHCs modernization project which began in April, 2024. This is contained in a statement signed by theSpecial Adviser on Media to the Governor, Ismaila Isah …
Read More »BARAZANAR AMURKA GA NAJERIYA KAN KISAN KIRISTOCI — DARASI GA MUSULMIN NAJERIYA
Marubuci: Comrade Ali Attahiru Matsayi: Mai rajin kare hakkin ɗan adam, Shugaban CDHR, reshen jihar Kaduna. Akwai yawan kiran haɗin kai a tsakanin Musulmai a Najeriya, amma wasu daga cikinmu suna kallon wasu Musulmai a matsayin ba su da imani — suna cewa waɗanda ba su shiga ƙungiyarsu ba …
Read More »Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT
Daga Imrana Abdullahi Jihar Zamfara ta samu babban ci gaba a fannin gudanar da harkokin kuɗi, inda rahoton BudgIT ya nuna cewa jihar ta haura daga matsayi na 36 a 2023 zuwa matsayi na 17 a 2025, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal. Wannan sabon rahoto na 2025 State of …
Read More »Woodhall Capital Targets $50 Billion in Global Investments to Drive Nigeria’s Development
Woodhall Capital, under the leadership of its founder Mojisola Hunponu-Wusu, is spearheading efforts to attract $50 billion in global investments aimed at accelerating development projects across Nigeria. In a recent interview, Hunponu-Wusu highlighted the firm’s growing momentum in mobilizing international capital. A key milestone in this journey was a pre-investor …
Read More »Dangote Cement Transport Obajana Hosts Competition For 10 Secondary Schools
Dangote Cement Transport Obajana has featured 10 secondary schools in its Inter-Schools Spelling Bee and Quiz Competition as part of its 2025 Sustainability programme, themed: Sustainable Progress: Celebrating Growth and Partnerships. The schools were drawn from the four host communities of Oyo, Iwaa, Obajana and Apata. According to the Head …
Read More »Dangote Cement Reinforces Commitment to Education with School Supply Donations in Lagos
…Says CSR Initiative signposts Dangote’s Commitment to Community Education Empowerment In furtherance of its commitment to educational development and community empowerment, leading Pan-African Cement manufacturer, Dangote Cement Plc, has made a huge donation of education materials to public Schools in Lagos, an initiative aimed at fostering academic success and …
Read More »An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara
A Zamfara, hukumomin kula da yaƙi da cutar shan-inna sun bayyana cewa an yi wa yara fiye da miliyan biyu rigakafin cututtukan mashaƙo da sankaran yara a faɗin jihar, yayin da sama da miliyan 1.8 na yara ‘yan ƙasa da watanni 59 suka karbi rigakafin cutar shan-inna. Jami’in kula …
Read More »Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gargaɗi shugabanni da hukumomin tsaro da su guji tattaunawa da ƙungiyoyi masu ɗauke da makamai idan har za a bar su da makaman nasu, yana mai cewa irin wannan salon sulhu ba ya kawo zaman lafiya, sai dai ya ƙara tashin hankali tare …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Warware Matsalar Ɗaliban Ta Da Aka Bari A Indiya
Hukumar Tallafin Karatu ta Jihar Zamfara (ZSSB) ta bayyana cewa Gwamnan Jihar, Dauda Lawal, ya amince da biyan bashin kuɗin karatun ɗaliban jihar da suka yi karatu a Jami’ar Sharda da ke ƙasar Indiya. Wannan mataki, a cewar hukumar, ya zama wani muhimmin ci gaba wajen cika alƙawarin gwamnati …
Read More »Siyasar Jihar Zamfara Ta Lalace – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Bashir Nafaru tsohon Dan takarar majalisar Talatar Mafara da Anka ya bayyana abin da Ake yi a Jihar Zamfara a matsayin abin ban haushi da ban takaici domin mu muna fatar a tsaya ayi wa kowa adalci a dubi cancanta don ya yi takarar Wanda ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa