Daga Imrana Abdullahi A ci gaba da sauraren karar da dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar PDP ya shigar Alhaji Isa Ashiru Kudan ya na kalubalantar zaben Gwamnan da hukumar zabe ta ce Uba Sani na Jam’iyyar APC ya yi nasara. A yau dai ranar Litinin 24 ga watan …
Read More »Batun Ba Mutane Kudi Naira Dubu 8,000 Duk Wata Yaudara Ce – Gwamnan Kaduna
…Mafi Yawan Mutanen Karkara A Arewa Ba Su Da Asusun Ajiya Daga Imrana Abdullahi “Kusan kashi 70 zuwa 75 cikin 100 na mutanen karkara a Arewa maso Yamma ba su da kudi gaba daya. Za ku je ku duba, wadannan mutanen da muke magana a kansu mutane ne masu muhimmanci …
Read More »Za Mu Inganta Harkar Karatun Almajiranci – Shaikh Abdulrahman
Daga Imrana Abdullahi Shaikh Abdulrahman Zakariyya Usman, babban mataimaki na musamman ga Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya jaddada manufa da kudirin Gwamnatin na taimakawa harkar al’majiranci domin samun ingantaccen ci gaban da ake bukata wajen gina al’umma, domin za mu mayar da komai ya zamo dai dai da …
Read More »Timi Frank To Tribunal Judges: Do Justice To Nigerians
Justices presiding over the Presidential Election Petition Court (PEPC) have been called upon to give justice to Nigerians now that it is clear that former vice President, Atiku Abubakar won the February 25, 2023 presidential election as against Bola Ahmed Tinubu who was erroneously declared winner by the Independent …
Read More »TA MAYAR DA NAIRA MILIYAN SAMA DA 50 Da TA TSINTA
DAGA IMRANA ABDULLAHI GA WATA BAIWAR ALLAH NAN DA KE AIKI A OTAL DIN Eko A LEGAS MAI SUNA Mary Ngozi Jekwaaru, DA TA MAYAR WA DA WANI KWASTOMANSU KUDINSA DA YA RASA INDA YA SANYA SU ZUNZURUTUN KUDIN DA SUKA KAI NAIRA MILIYAN 59, 475, KIMANIN DALAR AMURKA DUBU …
Read More »Prof. Gwarzo pays condolence visit to Chairman of Max Air, Dahiru Mangal in Katsina
The Founder and Chairman Governing Council of Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN), Prof. Adamu Abubakar Gwarzo, on Thursday, 20th July, 2023, led some management staff of the University to Katsina for a condolence visit to the Chairman of Max Air, Alhaji Dahiru Barau Mangal who lost his …
Read More »BA MU DA SHAKKA A KAN KOTU NAN MA’AIKATAR SHARI’A TA JIHAR KADUNA – LAUYA MARCUS BOBAI
Lauyan Gwamnati a Jihar Kaduna Joseph Marcus Bobai, ya bayyana cewa ba tare da wata shakka ko ga ma’aikatar shari’a ko Kotun da ke sauraren karar da suka shigar ta kisan kai da ake yi a halin yanzu A matsayina na lauyan Gwamnatin Jihar Kaduna kuma a tare …
Read More »Meet Dr. Bala M Salisu, Commissioner Nominee from Katsina State
Bala M Salisu Ph.D. was born on 1st January 1970 in Zango Local Government Area of Katsina State. He obtained a Diploma in Languages from Katsina Polytechnic and a Bachelor of Arts in Mass Communications from Bayero University Kano respectively. He bagged two Master’s Degrees in Public Relations and …
Read More »AYYUKA/ SHIRIN DA AKA YI A KARAMAR HUKUMAR FASKARI KARKASHIN MULKIN GIDAN JIGAWA RT. HON. AMINU BELLO MASARI
….kamar yadda kwamared Bashir Ya’u Mai taimakawa a kan harkokin yada Labarai, Shugaban Dandalin Fadakarwa Kan Yada Labarai na Jahar Katsina, ya rubuta domin al’umma su san irin yadda tsohuwar Gwamnatin aiwatar da ayyukan raya jama’a. 1. Gina sabuwar makarantar sakandare ta gwamnati a kadisau 2. Gina gine-gine na wucin …
Read More »Meet Bello Hussaini Kagara, Commissioner Nominee from Katsina State
Alh. Bello Kagara was born on 22nd November 1960 in Kagara town in Kafur Local Government Area of Katsina State. He received his primary up to university education in reputable institutions in Nigeria, thereby fetching him employment with Local, State, and Federal Government agencies and parastatals. He attended the …
Read More »