Daga Imrana Abdullahi Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta Yamma ya bayar da gudunmuwar Naira miliyan 300 ga magoya bayan jam’iyyar APC na Zamfara domin gudanar da bikin babbar Sallah. Ya sanar da bayar da tallafin ne a yau Lahadi (Lahadi) a gidansa da ke Talata …
Read More »Allah Ya Yi wa Farfesa Abdullahi Muhammad Shinkafi, Walin Shinkafi rasuwa
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga babban birnin tarayyar Najeriya Abuja na cewa Allah ya yi wa tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Zamfara Farfesa Abdullahi Muhammad Shinkafi rasuwa. Marigayin dai kamar yadda wata sanarwa ta bayyana cewa ya rasu ne a garin Abuja kuma za a yi Jana’izarsa a …
Read More »Sallah. Nigerian Christians Join Muslims to Clear Grass at Kaduna Mosque praying ground to strengthen ethnic and religious relationship
As part of efforts towards strengthening peaceful coexistence and religious tolerance among the adherence of different faith communities in Kaduna and around the country. For the second time, Some volunteer Christian youths, women, religious, community and elders in Kachia Local Government Area of Kaduna State took part …
Read More »GORON SALLAH: MATAWALLE YA BAYAR DA KYAUTAR RAGUNA, SHANU DA MILIYAN 200 GA JAMA’A
A kokarin Tallafawa jama’a tsohon gwamnan Jihar Zamfara ya amince tare da fitar da kudi naira miliyan 200 domin saye da raba shanu da raguna da kuma tsabar kudi ga al’umma daban-daban a jihar. Karamcin na zuwa ga waɗanda suka ci gajiyar bikin Eid-El-Adha mai zuwa na 2023 cikin sauƙi. …
Read More »KACRAN commends courage and the sincerity of the vice President Kashim shattima
By Sani Gazas Chinade, Damaturu Sincerely speaking, before he was well deservely and most suitably nominated by our action President Bola Ahmed Tinubu as his presidential running mate, what Nigerians knows about the political capacity, actionability, thruthworthness, firmness, vast experience in governance, sincerity of purpose and inclusivity in governance, is …
Read More »Kungiyoyin NLC Da TUC Sun Yabawa Gwamnan Zamfara Kan Biyan Albashin Afrilu Da Mayu
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda tsohuwar Gwamnatin Dafta Bello Matawalle ta bar wa sabuwar Gwamnati karkashin Dafta Dauda Lawal bashin Albashi na tsawon watanni uku amma a yanzu sabon Gwamnan ya biya ma’aikatan Jihar Zamfara albashin watanni biyu ya sa kungiyoyin kwadago na NLC da TUC murna da farin …
Read More »Labarin Tsohuwar Ministar FCT A kan Motar Hukuma Ta Miliyan 200 Ba Gaskiya Bane
Imrana Abdullahi Sabanin labarin da ake yadawa a daya daga cikin jaridun kasar tarayyar Najeriya cewa tsohuwar ministar babban birnin tarayya Abuja, Dakta Ramatu Tijjani Aliyu, ta ki amincewa da mayar da wata babbar mota kirar SUV Prado Jeep, wadda ta ce kudinta ya kai kusan Naira miliyan 200 da …
Read More »MAAUN Founder donates house to security guard for his honesty
By Imrana Abdullahi, Kaduna The Founder of Maryam Abacha American University of Nigeria and Niger, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo has donated a house to one of the longest serving security guards with the two Universities, Malam Umar Mohammed Sanda for his honesty. Presenting the keys of the house to Malam …
Read More »ELECTION TRIBUNAL FALLOUT: SOKOTO GOVERNOR SACKS LGA EDUCATION SECRETARIES
Ahmad Aliyu Sokoto, Sokoto State State Governor, has removed the Education Secretaries of the 23 local governments in his state, directing them to “hand over the affairs of their LGEA’s to the most senior officers in their respective Local Governments”. A statement released yesterday (Wednesday) from the governor’s Press …
Read More »Sanata Aminu Waziri Tambuwal Zai Yi Jagorancin Samar Da Sauyi A Majalisar Dattawa – Atiku Yabo
Sakamakon irin Nagarta da kokarin aiwatar da ayyuka domin ci gaban jama’ a yasa ake yi wa tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato da ya yi Gwamna tsawon shekaru Takwas tare da gudanar da dimbin ayyukan raya kasa a birni da karkarar Jihar Sakkwato da nufin inganta rayuwar jama’a. Kamar yadda aka …
Read More »