HONARABUL BASHIR NAFARU, Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamafara ya bayyana irin abubuwan da talakawan Jihar ke bukata wajen sabuwar zababbiyar Gwamnati karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal. Honarabul B Nafaru, ya ce bayan mika cikakkiyar godiya ga Allah madaukakin sarki da ya ba su wannan Gwamnatin, “abu na …
Read More »Nigeria Institute of Architects Lauds Kano Governor Over Demolition of Illegal Structures, Sub-standard Buildings
– – – calls for the demostication of the new national building regulations code By Rabiu Kano with agency report The president of the Nigeria Institute of Architects( NIA) Architect Enyi Ben Ebo( FNIA) has applauded Kano state government for the demolition of illegal structures and …
Read More »Uwa Ta Yi Garkuwa Da Diyarta, Ta Bukaci A Biya Ta Naira Miliyan Uku
.Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wani Wata mata mai suna Rahama Sulaiman, mai shekaru 25, da laifin shirya garkuwa da ‘yarta ‘yar shekara shida (Hafsat Kabiru) ta kuma nemi tsohon mijin ta ya biya ta kudin fansa naira miliyan uku domin ta sako yarinyar. Kwamishinan ‘yan sandan …
Read More »Masarautar Kano: Har Yanzu Ba A Yanke Shawara Kan Matsayin Sabbin Masarautun Jihar Kano Ba
Daga Imrana Abdullahi Kamar dai irin yadda aka wayi gari a yau ranar Laraba ana ta yada maganganu a kan masarautun da tsohuwar gwamnatin ta kafa yasa Gwamnatin Jihar karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta fitar da sanarwar cewa Sabanin jita-jitar da ake yadawa a shafukan sada zumunta, gwamnatin Jihar …
Read More »Umar Ne Mukaddashin Shugaban EFCC
Daga Imrana Abdullahi Mohammed Umar, Daraktan Ayyuka, shi ne shugaban riko na Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa na (EFCC). Nadin nasa ya biyo bayan dakatarwar da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Abdulrasheed Bawa. Tinubu, a wata sanarwa da Daraktan yada labarai na ofishin sakataren gwamnatin tarayya, …
Read More »A CASE FOR MEDICAL JOURNALISM
By Salisu Na’inna Dambatta The practice of journalism has deep and firm roots in Nigeria: it is like a big tree with many branches. Some of the branches focused on sports, politics, finance and the economy, aviation, energy, entertainment, education, agriculture, maritime services and even journalism itself. …
Read More »Tinubu Ya Dakatar Da Shugaban Hukumar EFCC
Shugaban tarayyar Najeriya Bola Tinubu ya dakatar da Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Willie Bassey ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fita  Shugaba Bola …
Read More »Kebbi Governor’s Wife rasies concerns over Out of School Children, GBV
By Suleiman Adamu, Sokoto WIFE of Kebbi state governor, Hajia Zainab Nasare Nasir Idris has raised concerns over high number of Out of School Children in the state. Accordingly , Hajiya Nasare harped on urgent need for parents to be alive to their moral and religious obligations …
Read More »POLITICS IS OVER, IT IS NOW TIME TO RESCUE ZAMFARA – GOVERNOR LAWAL TELLS ASSEMBLY MEMBERS
By Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal, has urged the new members of Zamfara State House of Assembly to unite and work for the interest of the state. In a statement Signed SULAIMAN BALA IDRIS Senior Special Assistant (Media and Publicity) to Govenor of Zamfara State and …
Read More »Zulum Ya Bayar Da Taraktoci 312 Zuwa Ga Mazabu 312, Ya Kaddamar Da Tallafin Taki
… Ya bi Shettima a kan tarakta 1000 Daga Imrana Abdullahi Gwamna Babagana Umara Zulum a ranar Talata ya amince da bayar da tararaktoci 312 domin rabawa ga kungiyoyin manoma a kowace Mazabu 312 da ke fadin kananan hukumomin jihar Borno 27. An ba da taraktocin ne a matsayin aro …
Read More »