Bashir Bello majalisar Abuja Aminu Balele dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Dutsinma da Kurfi a Jihar Katsina kuma dan jam’iyyar APC ya bayyana cewa babban abin jin dadin da aka samu shi ne kowa ya samu yancin kansa da kuma nasarar da aka samu ta komawa …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Fara Biyan Mafi Karancin Albashi Na Dubu 30 A Lokaci Guda
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya fara biyan mafi ƙarancin albashi na Naira dubu 30 ga ma’aikatan Jihar, a lokaci guda kuma har ya biya albashin watan nan na Yuni saboda shagalin babbar sallah. A watan da ya gabata ne gwamnan ya bayyana a wata ganawa da ya yi da …
Read More »Shekara Daya Na Ahmed Aliyu Sakkwato Na Rashin Cika Alkawari
A ranar 29 ga watan Mayu ne Gwamnan jihar Sakkwato Ahmed Aliyu Sakkwato, ya cika shekara daya a kan karagar mulkin Jihar. Ya kuma ba kansa babban maki na Yabo da cewa Gwamnatinsa ta yi rawar gani a cikin shekarar daya. A cikin wannan makala ko rubutun, mun yi …
Read More »Ba Za Mu Yi Sulhu Da Barayi Ba – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake jaddada cewa gwamnatin sa ba za ta taɓa shiga sulhu da ‘yan bindigar da ke haddasa ta’addanci a Jihar Zamfara ba. A ranar Larabar nan ne gwamnan ya halarci wani gangami da matasan Zamfara suka shirya mai taken ‘Tafiyar Zaman Lafiya’. A wata …
Read More »Kudirin Tsaro Na Al’ummar Jihar Katsina Ne Baki Daya – Sanata Nasiru Sani Zangon Daura
Bashir Bello daga majalisar Abuja Sanata Nasiru Sani Zangon Daura, ya bayyana batun kudirin matsalar tsaron da ya gabatar a gaban majalisa da cewa batu ne na baki dayan yan majalisar da suka fito daga Jihar Katsina amma ba na shi kadai ba. Sanata Nasiru Sani Zangon Daura ya …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Koka Game Da Sakacin Jami’an Tsaro A Shiyyar Arewq Maso Yamma
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya koka kan yadda ’yan sanda da sojoji suka sanya sakaci a yaƙi da ’yan bindiga a shiyyar Arewa maso Yamma. Gwamna Lawal bayyana haka ne a wani jawabi kai tsaye da ya gabatar cikin a shirin SUNRISE DAILY na gidan talabijin …
Read More »KASUPDA EMBARKS ON SENSITIZATION EXERCISE TO PEOPLE ON INFORMAL ACTIVITIES
Kaduna State Urban Planning and Development Authority(KASUPDA) has commenced on the sensitization programme to people on temporary and informal activities along the roads set-backs in Kaduna Metropolis. In a press statement issued to the press by the Head of Public Affairs Unit of the Authority, Nuhu Garba Dan’ayamaka said …
Read More »NUC grants Full Accreditation To 15 MAAUN’S Academic Programs
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The National Universities Commission (NUC) has granted full accreditation status on 15 Academic Programmes of Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN), The results of the full accreditation was contained in a letter dated 6th June, 2024 signed by the Acting Director of Accreditation, Engr. Abraham …
Read More »Dalilin Da Ya Sa Na Gabayar Da Kudiri A Kan Makarantar Harkokin Noma – Aliyu Baffa Misau
Bashir Bello Majalisar Abuja Dan majalisar wakilainta tarayya daga Jihar Bauchi Aliyu Baffa Misau ya bayyana kudirin kara inganta harkokin Noma a Najeriya a matsayin hanya mafita da za ta kai kasar ga Tudun tsira. Da yake tattaunawa da manema labarai Honarabul Aliyu Baffa Misau ya shaidawa manema labaran cewa …
Read More »Sallar Layya: Shugaban APC Na Zamfara Da Yankin Arewa Maso Yamma, Matawalle Ya Tallafawa Dimbin Al’umma
……….Ya Raba Raguna 4,860 da naira miliyan 390 domin jama’a su yi hidimar Sallah Cikin sauki Sakamakon gabatowar babbar Sallar layya ta shekarar 2024, shugaban jam’iyyar APC na Jihar Zamfara wanda kuma shi ne ministan kasa a ma’aikatar tsaro ta tarayyar Najeriya Dokta Bello Mohammed Matawalle ya rabawa wa jama’a …
Read More »