Dokta Akinwumi Adesina, Shugaban Bankin raya Kasashen Afirka (AfDB), ya ce tallafin man fetur yana kashe tattalin arzikin Najeriya, inda aka yi asarar dala biliyan 10 kadai a shekarar 2022. Adesina, wanda ya bayyana hakan a wani taron lakca da aka yi a Abuja, ya ce tallafin man fetur da …
Read More »