….Burin Mu Kara Inganta Tattalin Arziki Da Ci Gaban Kasa Daga Imrana Abdullahi Muktar Ahmad, janaral manaja ne na kamfanin yin Biredi na Zam – Zam da ke Unguwar Tudun Wada cikin garin Kaduna ya jaddada aniyar su ta ci gaba da ingantawa da kyautata sana’arsu ta yin Biredi domin …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Nura Tela A matsayin Sabon Akanta Janar Na Jihar Katsina
Gwamnatin Gwamna Malam Dikko Umar Radda PhD, ta kaddamar da wasu muhimman mukamai da ke karfafa shugabancin kudi a gwamnatin jihar Katsina. An bayyana wadannan nade-naden ne a wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren yada labarai na gwamnan jihar Katsina Ibrahim Kaula Mohammed. An nada Malam Nura …
Read More »Gwamna Radda Ya Amince Da Biyan Naira Miliyan 600 Domin Kawo Karin Motocin Sufuri
Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswar jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dikko Umar Radda ta amince da ware Naira miliyan dari 600 domin sayo motocin haya masu daukar jama’a na Bus guda arba’in da hukumar kula da sufuri ta jihar Katsina (KTSTA) ta bukata, a wani mataki na rage kalubalen …
Read More »Karancin Biredi Na Kara Yin Kamari A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Karancin biredi ya yi kamari a Jihar Zamfara yayin da gidajen biredi suka rufe saboda tashin farashin kayan masarufi. Kungiyar masu sayar da biredi reshen jihar Zamfara, ta koka kan yadda hauhawar farashin fulawa da sauran abubuwan da ake bukata don samar da biredi ya tilastawa gidajen …
Read More »Farashin Hatsi Na Kara Yin Tashin Gwauron Zabo
Daga Imrana Abdullahi Daukacin talakawan Najeriya na kara kokawa da irin yadda ake samun matsalar tashin farashin kayan amfanin Gona yun daga ainihin garuruwan da ake Noma amfanin da suka hada Funtuwa, Dandume, Faskari’ Sabuwa, Malumfashi, Kafur da Bakori wadannan duk a cikin Jihar Katsina suke, duk suna Noman Shinkafa, …
Read More »Gwamnatin Jihar Katsina Ta Dau Mataki A kan Masu Boye Shinkafa
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana damuwarta kan abin da wasu ‘yan kasuwa masu sayar da shinkafa a jihar ke yi, inda suka koma yin babakere. Wannan ci gaban ya zo ne bayan rufe dukkan iyakokin Jamhuriyar Nijar bayan juyin mulkin da aka yi a kasar da ke …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Bukaci Yan Kasuwa Su Saukakawa Jama’a
Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ma’aikatar kula da harkokin addinai na Jihar Katsina Honarabul Ishaq Shehu Dabai ( Kadimul Islam na Jihar Katsina) ya yi kira da babbar murya ga dukkan daukacin yan kasuwa da su saukakawa jama’a a cikin kasuwancinsu. Kwamishina Ishaq Dabai ya yi wannan kiran ne a lokacin …
Read More »Muna Bukatar Taimakon Gwamnati Da Kanfanonin Samar Da Kayan Shayi – Kungiyar Yan Shayi
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Malam Aliyu Yahaya shugaba ne na kungiyar masu sana’ar sayar da shayi ta kasa reshen Jihar Kaduna ya yi kira ga daukacin fallayen Gwannati guda Uku da ake da su a Najeriya da su rika bayar da tallafi ga masu sayar da shayi da ke sako …
Read More »Dokar Haramta Yin Achaba Da Babura Ko Keke – Napep Bayna Karfe Tara Na Dare Na Nan Daram
Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kwara, Ebunoluwarotimi Adelesi, ya bayar da wata tunatarwa ga masu sana’ar yin okada da masu tuka Keke mai kafa uku a jihar cewa dokar hana gudanar da ayyukansu tsakanin karfe 9 na Dare zuwa karfe 6 na safe na ci gaba da aiki …
Read More »Lalubo Hanyoyin Samun Saukin Radadin Cire Tallafin Mai Da Jama’a Ke Ciki – Gambo Tuge
Daga Imrana Abdullahi Kwamared Gambo Ibrahin Tuge mai binciken kudi ne a matakin kasa na kungiyar direbobin Tankar Mai wato masu dakon man fetur ya yi kira da babbar murya ga Gwamnatin tarayya da a hanzarta lalubo wa al’ummar Najeriya da hanyoyin da za su samu saukin radadin cire tallafin …
Read More »