Daga Imrana Abdullahi MUHAMMADU KABIRU MUSA SADO wani mai sana’ar Walda ne a garin Talatar Mafara a Jihar Zamfara arewacin tarayyar Najeriya da ya shaidawa wakilin mu cewa sana’ar ta yi masa komai. Muhammadu Kabiru Musa Sado ya ce sana’ar Walda ta yi masa komai kuma ya Gaji sana’ar ne …
Read More »Kamfanin Dangote Na Samar Da Damar Zuba Jari Da Yawa A Afirka
…Kamfanin Dangote Ya Samu Lambar Karramawa A Kasuwar Duniya Ta Kaduna KATAFAREN Kamfanin Dangote da ya mamaye daukacin Nahiyar Afirka ya shahara wajen kokarin sama wa dimbin jama’a damar zuba jari a fannonin kasuwanci da kuma ayyukan taimakawa rayuwar jama’ar duniya baki daya. Wannan shi ne ainihin …
Read More »DANGOTE NE YA FI KOWA SAMA WA JAMA’A AIKIN YI A AFIRKA – WAYA
DAGA IMRANA ABDULLAHI Alhaji Abdussalam Waya,Janar Manaja ne mai kula da harkokin Ssyarwa da kuma talla na kamfanin Matatar Sukarin Dangote, ya bayyana Dangote a matsayin wanda ya fi kowa sama wa jama’a aikin yi da suke dogaro da kawunansu. Kamfanin Dangote ya zuba jarinsa a fannoni da dama da …
Read More »MUNA MARABA DA MASU ZUBA JARI A JIHAR NASARAWA – Salihu Enah
DAGA IMRANA ABDULLAHI Kwamishinan ma’aikatar ciniki, masana’antu da zuba jari na Jihar Nasarawa, Salihu Ali Enah, ya bayyana cewa sun yi kyakkyawan ingantaccen tsarin maraba da dukkan kamfanoni da masu son zuba Jari a Jihar. Kwamishina Salihu Ali Enah ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da jawabi …
Read More »AKWAI DIMBIN ARZIKIN MA’ADINAI DA NA JAMA’A A ABUJA
DAGA IMRANA ABDULLAHI An yi kira ga daukacin al’ummar duniya baki daya da su hanzarta zuwa babban birnin tarayya Abuja domin cin dimbin arzikin jama’a da kuma ma’adinai da ke shimfide a babban birnin. Ministan Abuja Alhaji Muhammad Musa Bello ne ya yi wannan kiran lokacin da yake yi wa …
Read More »HUKUMAR HARAJI TA TARA TIRILIYAN GOMA SHA DAYA – SA’ADATU YERO
DAGA IMRANA ABDULLAHI Shugaban hukumar tara kudin haraji na kasa Muhammad Nami ya bayyana cewa hukumar ta tara makudan kudin da suka kai naira tiriliyan Goma da kusan biyu a shekarar da ta gabata, 2022. Hajiya Sa’adatu Yero ce ta bayyana hakan a lokacin da ta wakilcin shugaban hukumar …
Read More »YADDA ZA A MAGANCE MATSALAR CANJIN KUDIN DA AKE CIKI A YANZU – TAFIDAN BIRNIN MAGAJI
..Aba ajent kudi su je Kauyuka su ba Jama’a Daga Imrana Abdullahi Alhaji Hassan Umar Dan Galadima, tsohon Mukaddashin babban Manajan Bankin Polaris ne ya bayyana cewa duk da batun canza kudi abu ne mai kyau da Gwamnati ta fito da shi, amma kuma abu ne da yake tattare da …
Read More »AN BUDE KASUWAR DUNIYA TA KADUNA
DAGA IMRANA ABDULLAHI A Kokarin da Gwamnatin da shugaba Muhammadu Buhari ke yi wa jagoranci take yi na ganin al’amura baki daya sun kara inganta Gwamnatin ta jaddada kudirinta na ganin harkokin Noma sun ci gaba da bunkasa domin samun tattalin arziki mai karfi. Ministan ma’aikatar Noma Dokta …
Read More »BA A KARA WA’ADIN CANZA KUDI BA
…Ranar Litinin Ba Canji Sabanin irin yadda wadansu mutane ke yada jita – jitar cewa wai an kara lokacin canza takardun kudin da babban Bankin Najeriya bayan samun Umarnin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Muhammadu Buhari na a sauya Fasalin kudi na takardun naira dari biyu, naira Daru biyar da …
Read More »ZA A BUDE KASUWAR DUNIYA TA KADUNA RANAR JUMA’A 3 GA WATAN FABRAIRU 2023
DAGA IMRANA ABDULLAHI Mataimakin shugaban kasuwar duniya na 1 Mista Ishaya Idi, ya bayyana cewa a ranar 3 ga watan Fabrairu ne za a bude kasuwar duniyar kasa da kasa karo na 44 a matsugunnin kasuwar na dindindin da ke unguwar Rigachikun, Kaduna a tarayyar Najeriya. Ishaya Idi ya bayyana …
Read More »