Aliyu Waziri Dan Marayan Zaki Na Taya Musilmi Murna Da Fatan Alkairi Mustapha Imrana Abdullahi Honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri, San turakin Tudun Wada da aka fi Sani da Dan marayan Zaki Kaduna ta Kudu cikin Jihar Kaduna, ya bayyana cewa fatan da yake yi wa daukacin al’ummar musulmi a …
Read More »