Ƙungiyar Kasuwanci ta Nijeriya da Amurka (NACC) ta karrama Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal da babbar lambar yabo ta jagoranci da hidimar al’umma. A ranar Asabar ne ƙungiyar ta yi bikin cika shekaru 65 da kafuwa, tare da ƙaddamar da shugabanta na 20, tare …
Read More »Na Samu Gayyata Ta Musamman Daga Majalisar Dinkin Duniya – Malam Shekarau.
Tsohon Gwamnan Kano kuma tsohon Sanatan Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce ya samu gayyata ta musamman daga babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya zuwa birnin Amurka “New York” na kasar Amurka. Malam Shekarau ya ce ba a yi masa cikakken bayani ba kan dalilin gayyatar da …
Read More »