Daga Imrana Abdullahi Dan takarar kujerar majalisar dokoki ta Jihar Kaduna domin wakiltar al’ummar mazabar Doka/Gabasawa da ke cikin karamar hukumar Kaduna ta Arewa Tahir Gambo Abubakar,ya bayyana cewa ya na yin wannan takara ne domin bin umarnin jama’a da suka nemi lallai sai ya tsaya neman wannan …
Read More »Yan Bindiga Sun Sace Dan Uwan Ministan Aikin Gona
Imrana Abdullahi Wadansu yan bindiga a ranar Litinin da safe sun kutsa kai gidan iyalan ministan Ma’aikatar aikin Gona Alhaji Sabo Nanono, inda sula to Awon gaba da dan uwansa mai suna Babawuro Tofai. wani makusancin ministan, mai suna Umar Wali ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa