By Ismaila Isah A quiet revolution is unfolding in Nigeria’s North-central geopolitical region and it is certainly a game changer in the making. Kogi State, under the leadership of His Excellency Governor Ahmed Usman Ododo, has emerged as a beacon of economic transformation and …
Read More »Borno Wuri Ne Mai Ingantaccen Tsaro Fiye Da Shekarun Baya – Farfesa Marte
Imrana Abdullahi Shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin Jihar Borno Farfesa Isa Husseini Marte, ya bayyana Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum a matsayin hazikin shugaba mai rikon gaskiya da Amana tare da aiki tukuru. Farfesa Isa Marte ya bayyana hakan ne a cikin wani shirin tattaunawa da aka yi da shi na …
Read More »Allah Ya Yi Wa Isma’ila Isa Funtuwa Rasuwa
Imrana Abdullahi Sanannen shahararren dan kasuwa kuma masanin harkokin wallafa Jarida daya daga cikin shugabannin harkar yada labarai, Malqm Isma’ila Isa Funtuwa ya rasu. Ya dai rasu ne a garin Abuja a lokacin da ake duba lafiyarsa. Ya rasu yana da shekaru 78 a duniya. Bayanai dai sun bayyana cewa …
Read More »