Daga Mai Girma, Jakada Dr. Malami Shehu Ma’aji (MFR) Shugaban, Kwamitin Shawara, Hukumar Kare Hakkin Dan Adam ta Duniya Mai Ba da Shawara na Musamman kan Harkokin Afirka Da sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai. Yayin da Musulmai a ko’ina cikin duniya ke murnar zagayowar bikin Eid El‑Fitr, ina …
Read More »Sarkin Zazzau Ya Nada Abdullahi Kwarbai Jami’in Hulda Da Yan Jarida
Mustapha Imrana Andullahi Mai martaba Sarkin Zazzau Jakada Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli ya nada Abdullahi Aliyu Kwarbai, tsohon ma’aikacin kamfanin wallafa jaridu na New Nigeria a matsayin jami’in hulda da yan jarida da kuma yada bayanai. Takardar nadin ta bayyana cewa nadin ya fara aiki ne tin ranar 12 …
Read More »
THESHIELD Garkuwa