Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umaru Radda, a ranar Talata, ya kaddamar da kwamitin mutum 20 da za su taimaka wajen tsara tsarin mulki wanda zai kara habaka ci gaban jihar Katsina baki daya. Kwamitin zai kasance karkashin jagorancin Alhaji Faruq Lawal Jobe, mataimakin gwamnan jihar, wata sanarwa da mai …
Read More »Akpabio Ya Ambata Shugabannin Kwamiti Da Mambobinsu A Majalisar Dattawa Ta Goma
Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio ya nada shugabanni da mambobin kwamitoci na musamman na majalisar Sanata Solomon Adeola a matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai kan Kasafin Kudi tare da Sanata Ali Ndume A Matsayin Mataimakin Shugaba. Sanata Titus Zam An Nadashi A Matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai …
Read More »