Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya jinjina wa ɗan Majalisar tarayya mai wakiltar Mazabar Gusau/Tsafe, Hon. Kabiru Amadu ‘Mai Palace,’ bisa samar da romon Dimokraɗiyya ga al’ummar Mazabar sa. A ranar Asabar da ta gabata ne aka gudanar da wani ƙasaitaccen biki a gidan gwamnatin jihar da ke Gusau, …
Read More »Dan Majalisar Gusau Da Tsafe Ya Fara Rabon Kayan Azumi Ga Mutane Dubu 2,640
…za mu ciyar da mutane dari 250 a kullum A kokarin ganin ya taimakawa al’umma domin rage radadin halin matsin da ake ciki a yau ranar daya ga watan Azumin Ramadana dan majalisar mai wakiltar kananan hukumomin Gusau da Tsafe ya bayyana cewa “Cikin ikon Allah,yau daya ga Azumi Mun …
Read More »