An bayyana ministan kasa a ma’aikatar taaron tarayyar Najeriya Dokta Bello Muhammad Matawalle a mataayin mutum jajirtacce mai yin ayyukan kokarin ceto kasa tare da jama’arta baki daya domin a ci gaba da samun ci gaba duk da ya na da makiya. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ne ya bayyana hakan …
Read More »Yakamata Matawalle Da Gwamna Dauda Lawal Su Hada Kansu – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga tsohon Gwamnan Jihar Zamfara ministan kasa a ma’aikatar tsaro Muhammad Bello Matawalle da kuma Gwamna mai ci a yanzu Dokta Dauda Lawal da su kara hada kansu ta yadda za su yi wa Jihar Zamfara aikin raya kasa domin jama’a su amfana. Alhaji …
Read More »RAMADAN: MATAWALLE LAUNCHES DISTRIBUTION OF 7000 BAGS OF RICE TO ZAMFARA APC MEMBERS FROM PRESIDENT TINUBU
By; Imrana Abdullahi The Hon Minister of State for Defence, Dr. Bello Mohammed Matawalle has today launched the distribution of 7,000 bags of rice to Zamfara APC members in Gusau, the state capital. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State made available to news men …
Read More »Ina Jinjinawa Tinubu, Matawalle Da Dukkan Sojojin Najeriya
Dokta Suleiman Shu’aibu Shinlafi, Sarkin Shanun Shinkafi na farko ya bayyana Yabo da jinjina ga ministan kasa a ma’aikatar tsaron Najeriya Dokta Muhammad Bello Matawalle, shugabannin rundunonin Sojojin Najeriya da dungurungum shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu bisa irin yadda suka kaiwa al’ummar Shinkafi daukin maganin matsalar tsaron da suka …
Read More »Matawalle Bashi Da Alaka Da Bashir Hadeja – Suleiman Shinkafi
Tsohon mai ba tsohon Gwamnan Jihar Zamfara shawara a kan harkokin kasashen waje da yarjejeniyoyi Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ya ce babu wata alaka tsakanin tsohon Gwamnan da Bashir Hadeja. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai “Wallahi tallahi abin ya …
Read More »Sallar Layya: Shugaban APC Na Zamfara Da Yankin Arewa Maso Yamma, Matawalle Ya Tallafawa Dimbin Al’umma
……….Ya Raba Raguna 4,860 da naira miliyan 390 domin jama’a su yi hidimar Sallah Cikin sauki Sakamakon gabatowar babbar Sallar layya ta shekarar 2024, shugaban jam’iyyar APC na Jihar Zamfara wanda kuma shi ne ministan kasa a ma’aikatar tsaro ta tarayyar Najeriya Dokta Bello Mohammed Matawalle ya rabawa wa jama’a …
Read More »EID-EL-KABIR: ZAMFARA APC LEADER MATAWALLE SPANS WELFARE IN ZAMFARA, NORTHWEST
………..Distributed 4,860 rams and N390 million naira for people to celebrate sallah with ease and happiness Ahead of the 2024 Eid-El-Kabir festivities, the Zamfara State APC leader who doubles as Hon. Minister of State for Defence, Dr. Bello Mohammed Matawalle has distributed a total of 4,860 rams to the …
Read More »Muna Goyon Bayan Sanya Dokar Ta Baci A Zamfara – Abdullahi Ciroma
Wani dan kasuwa daga Jihar Kano Alhaji Abdullahi Yahaya Ciroma ya bayyana cikakken hadin kansa da goyon baya ga kokari da kiraye kirayen da wadansu mutane ke yi na a Sanya dokar ta baci da nufin inganta harkokin tsaron lafiya da dukiyar jama’a a Jihar Zamfara. Abdullahi Yahaya Ciroma ya …
Read More »SECURITY: FOUR FORMER ZAMFARA GOVERNORS MEET
Four former Zamfara State governors, including Senator Ahmed Sani Yarima, Alhaji Mamuda Aliyu Shinkafi, Senator Abdulaziz Yari Abubakar and the Minister of State for Defence, Dr. Bello Mohammed Matawalle today held a closed door meeting to discuss ways to improve the security situation of the state, which has continued …
Read More »An Karyata Jita Jitar Matawalle Yaba Yan bindiga Tallafin Abinci
Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ya Karyata jita- jitar da ake yadawa wai cewa Tsohon Gwamna kuma ministan kasa a ma’aikatar tsaro Dokta Muhammad Bello Matawalle ya baya yan Ta’adda tallafi a Jihar Zamfara. Ta yaya “shi da ba Gwamna ba zai bayar da tallafi ga yan bindiga? “Muna yin …
Read More »