Zamfara State Executive Governor Hon.Dr Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) today assented to the Zamfara State Legislative and Judiciary Autonomy Bills into the Laws of the state. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public Enlightenment and Communications to the Governor made available to news men …
Read More »Zamfara: Mun Amince Da Gwamna Mutawalle, A Matsayin Jagoran APC Na Zamfara, Inji Abubakar Aliyu MC Tsafe
Zamfara: Mun Amince Da Gwamna Mutawalle, A Matsayin Jagoran APC Na Zamfara, Inji Abubakar Aliyu MC Tsafe Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Shugaban Majalisar Karamar Hukumar Mulkin Tsafe a jahar Zamfara, Alhaji Abubakar Aliyu MC ya baiyana takaicinsa dangane da irin wasu rahotani na rashin gaskiya da haddasa rikici da suke …
Read More »Yari, El-Rufa’ Da Marafa Sun Kalubalanci Kalamin Shugaban Rikon APC Mai Mala Buni
Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Kabiru Marafa jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara ya bayyana cewa dukkansu wato mutane uku da suka yi tattaunawar hadin Gwiwa da kafar yada labarai ta bbc sun kalubalanci Kalamin da shugaban rikon APC na kasa ya yi a Jihar Zamfara cewa Gwamna Matawalle ne jagoran …
Read More »Mun Amince Da Dawowar Gwamnan Zamfara APC – Yari
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Yari Abubakar Shetiman Mafara, ya bayyana cewa sun amince da Dawowar Gwamnan Jihar Zamfara Mohammad Bello Matawalle jam’iyyar APC. Abdul’Aziz Yari ya bayyana hakan ne a wajen babban taron yayan jam’iyyar APC da aka yi a garin Kaduna. An dai yi …
Read More »FG COMMENDS ZAMFARA GOVT’S READINESS IN THE IMPLEMENTATION OF NGCARES
The federal government assessment and advisory team has commended Governor Bello Matawalle’s preparedness in the implementation of NGCARES in the state. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public Enlightenment and Communications to the Governor made available to news men revealed that. The commendation …
Read More »Na Amince Da Dakatar Da Sarkin Zurmi – Gwamnan Zamfara
Imrana Abdullahi Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! A cikin wata takardar sanarwa mai dauke da sa hannun Kabiru Balarabe, mai rikon mukamin sakataren Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello Mohammad Matawallen Maradun, MON (Shatiman Sakkwato, Barden Hausa) tuni ya amince da Dakatar da Sarkin Zurmi Alhaji Atiku …
Read More »Matawalle Suspended Emir Of Zurmi
PUBLIC ANNOUNCEMENT This is to inform the general public that His Excellency, the Executive Governor of Zamfara State, Hon. Bello Mohammed Matawalle, MON, (Shatiman Sokoto, Barden Hausa), has approved the suspension of Emir of Zurm,i Alh. Atiku Abubakar Muhammad. Accordingly, Alh. Bello Suleiman (Bunun Kanwa) is to take …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE DISTRIBUTES 104 BRAND NEW HYUNDAI CARS TO JUDICIARY STAFF
….. FOR EFFECTIVE SERVICE DELIVERY AND QUICK DISPENSATION OF JUSTICE IN THE STATE Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has distributed a total of 104 brand new Hyundai cars purchased by his administration to judiciary staff including Chief Registrars, members of the …
Read More »MATAWALLE CONGRATULATES MAJOR GENERAL FARUK YAHAYA OVER HIS APPOINTMENT AS COAS.
Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has congratulated the newly appointed Chief of Army Staff, Maj. Gen. Faruk Yahaya by President Muhammadu Buhari today. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public Enlightenment and Communications. made available to journalist …
Read More »BANDITRY: APC CHIEFTAIN INDICTS YARI, MARAFA OVER ESCALATING INSECURITY IN ZAMFARA
The All Progressives Party APC Security Committee Chairman in Zamfara, Retired Col Rabiu Garba Yandoto has blamed former State Governor, Abdulaziz Yari Abubakar and Senator Kabiru Garba Marafa for the escalation of insecurity in the state. Col Yandoto made the shocking revelation today while announcing his exit from the …
Read More »