Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin ya cika irin alkawuran da ya yi wa jama’ar Jihar Zamfara na samun ayyukan yi da kuma inganta harkokin rayuwarsu Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal a ranar Talata ya ziyarci hedikwatar Hukumar Kula da Kera Motoci ta Kasa (NADDC) da ke Abuja, inda ya …
Read More »