A kokarin Gwamnan jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda na ganin an ci gaba da samawa Matasa ayyukan yi yasa ya kirkiro da hukumar samawa Matasa ayyukan yi da koyar da sana’o’in Hannu domin dogaro da Kai. Hakan ta Sanya Gwamnan ya samu wani jajirtaccen jagoran da ke shugabantar hukumar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa