…Muna godiya ga Shetima Yerima Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin ayyukan inganta rayuwar al’umma musamman ma Talakawan da ke cikin Halin kunchi da Neman abin da za su ci a yau da kullum ya sa al’ummar Jihar Kaduna da Arewacin Najeriya ke bayyana gamsuwarsu da jinjinawa Babban Kwamared Mai …
Read More »Suwaye Ke Kokarin Shirya Zanga – Zanga A Najeriya – Shetima Yarima
An yi kira ga daukacin al’ummar Najeriya musamman ma na yankin Arewacin da su natsu domin sanin wadanda ke kokarin shirya Zanga- Zangar da wasu ke ta kururuwar za a yi a Najeriya. Shugaban kungiyar tuntuba ta matasan Arewa Kwamared Shetima Yarima ne ya yi wannan kiran, inda ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa