Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar wakilai Dokta Abbas Tajudeen, ya bayyana cewa ya na jin dadin irin goyon bayan da yake samu daga Jiharsa wanda shugabannin siyasa ke bashi, da suka hada da Gwamna Uba Sani mai ci a yanzu da kuma tsohon Gwamna Malam Nasiru Ahmes El- …
Read More »NA FI KOWA CANCANTAR ZAMA SHUGABAN MAJALISAR WAKILAI- Hon Abbas Tajudeen
Daga; Bashir Bello, Majalisa Abuja, Nijeriya DAN Majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Zariya a Majalisar wakilai ta taraiya Abuja, Honarabul Abbas Tajudeen, ya bayyana cewa yana daga cikin mutane 15 da suka fi kowa dadewa a Majalisar Dokokin tarayyar Najeriya wanda kuma ya kasance daga shiyyar Arewa …
Read More »