Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Kabiru Ibrahim Gaya da ya jagoranci taron jin ra’ayin jama’a domin sako duba kundin tsarin mulki ya bayyana cewa hakika sun Gamsu da irin yadda jama’a suka nuna sun san kundin tarin mulkin Nijeriya. Sanata Kabiru Ibrahim Gaya ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa …
Read More »